Quraanul Kareem

Quraanul Kareem Digital Creator
(2)

Tausayi yana ƙara daraja.Compassion elevates your status.
12/09/2025

Tausayi yana ƙara daraja.
Compassion elevates your status.

Hikimar Qur’ani (SURAH Al-Masad: 3) سَيَصْلَىٰ نَارًا ذَاتَ لَهَبٍZai shiga cikin wutar da take da harshen wuta.He will ...
12/09/2025

Hikimar Qur’ani (SURAH Al-Masad: 3)

سَيَصْلَىٰ نَارًا ذَاتَ لَهَبٍ

Zai shiga cikin wutar da take da harshen wuta.
He will enter a blazing Fire of flame.

Wannan aya ta bayyana hukuncin Abu Lahab a Lahira: shiga wuta mai tsananin ƙona.
Ta nuna cewa azabar Allah gaskiya ce kuma tabbatacciya.Wannan ya zama gargadi ga duk wanda ya ƙi gaskiya da Annabi S.A.W.

Lesson: Rejecting truth leads to certain punishment, while faith and humility save us from the Fire.

THE MIRACLE OF PROPHET MUHAMMAD S.A.W💌♥️(The Trunk of a Palm Tree Weeping)When the Prophet S A W used to deliver sermons...
12/09/2025

THE MIRACLE OF PROPHET MUHAMMAD S.A.W💌♥️(The Trunk of a Palm Tree Weeping)

When the Prophet S A W used to deliver sermons, he leaned on a palm tree trunk. Later, a pulpit was built for him, and when he stopped using the trunk, it began crying like a child. The companions heard the sound until the Prophet S.A.W came down, embraced it, and it calmed.

Lokacin da Annabi S.A.W ke wa’azi, yana jingina da tamkar bishiyar dabino.Bayan an gina masa mimbari,ya daina amfani da tamkar. Sai tamkar ta fara kuka kamar yaro. Sahabbai s**a ji wannan kuka har sai da Annabi S.A.WVya rungume shi, yayi shiru.

THE MIRACLE OF PROPHET MUHAMMAD💌 S.A.W(Healing by His Touch).Once, during the Battle of Khaybar, a companion named Ali ر...
12/09/2025

THE MIRACLE OF PROPHET MUHAMMAD💌 S.A.W(Healing by His Touch).

Once, during the Battle of Khaybar, a companion named Ali رضي الله عنه had severe eye pain. The Prophet S AW gently rubbed his blessed saliva over Ali’s eyes (R) and made du’a. Instantly, Ali’s pain vanished, and his eyesight became perfectly clear. This miracle is recorded in Sahih Bukhari and Muslim.

A lokacin yaƙin Khaybar, Sayyidina Ali رضي الله عنه ya kamu da ciwon ido mai tsanani. Annabi S.A.W ya shafa masa yatsunsa tare da addu’a, nan take ciwon ya gushe, idonsa ya dawo lafiya. Wannan mu’ujiza tana cikin Sahih Bukhari da Muslim.

MU'UJIZAN RABEWAR WATA GIDA BIYULokacin da mushrikai s**a nemi mu’ujiza, Annabi S.A.W ya nuna musu wata ya rabu gida biy...
12/09/2025

MU'UJIZAN RABEWAR WATA GIDA BIYU

Lokacin da mushrikai s**a nemi mu’ujiza, Annabi S.A.W ya nuna musu wata ya rabu gida biyu da izinin Allah. Wannan ya tabbatar musu cewa shi manzon gaskiya ne.

When the disbelievers asked for a miracle, the Prophet S.A.W pointed at the moon, and it split into two by Allah’s command. This was a direct sign of his truthfulness.

Qur’an 54:1 & Sahih Hadith.

Alhamdulillah, Jumma yau! Jumma rana ce ta rahama da albarka. Ka yawaita salati ga Annabi S.A.W, ka karanta Suratul Kahf...
12/09/2025

Alhamdulillah, Jumma yau!

Jumma rana ce ta rahama da albarka. Ka yawaita salati ga Annabi S.A.W, ka karanta Suratul Kahf, ka yi addu’a sosai, domin akwai lokacin da addu’a bata ƙi karɓuwa ba.

It’s Jumma a day of blessings and mercy. Send plenty of salawat upon the Prophet S.A.W, recite Surah Al-Kahf, and make lots of sincere du’a, for there is a time when prayers are surely accepted.

اللَّهُمَّ اجعلنا من أهل الرحمة والمغفرة، وبارك لنا في يوم الجمعة.

🌟 Hikimar Qur’ani (Surah Al-Masad: 2) 🌟مَا أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُ وَمَا كَسَبَDukiyarsa da abin da ya tara ba su amfane...
11/09/2025

🌟 Hikimar Qur’ani (Surah Al-Masad: 2) 🌟

مَا أَغْنَىٰ عَنْهُ مَالُهُ وَمَا كَسَبَ

Dukiyarsa da abin da ya tara ba su amfane shi ba.
His wealth and gains will not benefit him.

Wannan aya ta nuna cewa dukiya da matsayi ba sa kare mutum daga azabar Allah idan ya ƙi gaskiya.Abu Lahab ya dogara da dukiya, amma ta zama masa masifa.Wannan darasi ne ga masu jin ƙarfi ko dogaro da dukiya.

Lesson: True success is not in wealth or power but in faith. Without belief, all possessions are worthless in the Hereafter.

Our Beloved ♥️Prophet Muhammad ﷺ said:Whoever is not merciful to others will not be shown mercy. (Bukhari & Muslim)
11/09/2025

Our Beloved ♥️
Prophet Muhammad ﷺ said:
Whoever is not merciful to others will not be shown mercy.
(Bukhari & Muslim)

Tsuntsuwa ta yi masa sallama S.A.WWani lokaci wani dabba ko bishiya ta yi wa Annabi ﷺ sallama. Wannan ya tabbata a hadis...
11/09/2025

Tsuntsuwa ta yi masa sallama S.A.W

Wani lokaci wani dabba ko bishiya ta yi wa Annabi ﷺ sallama. Wannan ya tabbata a hadisi sahihi inda bishiya ta yi magana, ta gaishe shi. Wannan ya kara tabbatar da matsayin sa a wajen Allah.

Even trees and animals greeted the Prophet ﷺ. Authentic narrations tell of a tree that spoke and gave him greetings. Such miracles were signs of his unique prophethood.

Reported in Sahih Muslim.

Choose wisely🙏🙏
11/09/2025

Choose wisely🙏🙏

🌟 Hikimar Qur’ani (SURAH Al-Masad: 1) 🌟تَبَّتْ يَدَا أَبِي لَهَبٍ وَتَبَّRasa rabo ga hannuwan Abū Lahab, kuma lallai ya...
11/09/2025

🌟 Hikimar Qur’ani (SURAH Al-Masad: 1) 🌟

تَبَّتْ يَدَا أَبِي لَهَبٍ وَتَبَّ

Rasa rabo ga hannuwan Abū Lahab, kuma lallai ya hallaka.
May the hands of Abu Lahab be ruined, and he is ruined.

Wannan aya tana magana akan Abu Lahab, ɗaya daga cikin manyan makiyan Annabi ﷺ, wanda ya yi tsananin ƙin gaskiya.
“Tabbat” na nufin lalacewa ko halaka,wato Allah ya yi masa hukunci saboda ƙin gaskiya.
Wannan aya hujja ce cewa duk mai tsananin ƙin Musulunci da ƙin Annabi ﷺ zai gamu da sakamakonSa.

Lesson: Opposing truth and arrogance lead to destruction, no matter one’s wealth or status.

11/09/2025

MORNING AZKAR
اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي بَدَنِي، اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي سَمْعِي، اللَّهُمَّ عَافِنِي فِي بَصَرِي، لَا إِلَهَ إِلَّا أَنْتَ
(*3)

O Allah, grant me health in my body. O Allah, grant me health in my hearing. O Allah, grant me health in my sight. There is no god but You.

Ya Allah, Ka ba ni lafiya a jikina. Ya Allah, Ka ba ni lafiya a kunnuwana. Ya Allah, Ka ba ni lafiya a idona. Babu abin bauta sai Kai.

🌟 Benefit:
Wannan zikiri yana kawo lafiya da kariya daga cututtuka idan aka maimaita shi kullum.

Address

Tudun Wada
Gombe
760251

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Quraanul Kareem posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share