DCAs GOMBE MEDIA s

DCAs GOMBE MEDIA s Gombe State

09/04/2025

Ruwan Sama Yasauka A Babban Birnin Jahar Gombe.
Alhamdulillih

Shi danjarida ba magulmaci bane, ba munafuki bane,Kamar yadda Wasu daga cikin al'umma suke tsammanta.Dan jarida wakilin ...
08/04/2025

Shi danjarida ba magulmaci bane, ba munafuki bane,Kamar yadda Wasu daga cikin al'umma suke tsammanta.
Dan jarida wakilin al'umma ne Kuma Yana sanar dasu halinda kasa take Ciki da ma duniya Baki daya.

Journalist
Khadyy
Daga shafun Khadijatou Muhammad Amana Fm

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un. Allah ya gafarta wa Malam Idris Abdul’Aziz Dutsen Tanshi
03/04/2025

Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’un.
Allah ya gafarta wa Malam Idris Abdul’Aziz Dutsen Tanshi

YANZU-YANZU: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin jinjirin wata a Najeriya gobe Lahadi take karamar Sallah a fadin Najeriya.
29/03/2025

YANZU-YANZU: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin jinjirin wata a Najeriya gobe Lahadi take karamar Sallah a fadin Najeriya.

Komai ya kammala a Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, shi kaɗai yanzu ake jira domin bada sanarwar ganin wata ko kuma saɓ...
29/03/2025

Komai ya kammala a Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, shi kaɗai yanzu ake jira domin bada sanarwar ganin wata ko kuma saɓanin haka.

YAZU-YANZU: An ga jinjirin watan Shawwal a kasar Saudiyya
29/03/2025

YAZU-YANZU: An ga jinjirin watan Shawwal a kasar Saudiyya

Kasashen Indonesia, Bangladesh, Indiya, Malaysia, Brunei Da Australia Za Su Yi Sallah A Ranar Litinin Biyo Bayan Rashin ...
29/03/2025

Kasashen Indonesia, Bangladesh, Indiya, Malaysia, Brunei Da Australia Za Su Yi Sallah A Ranar Litinin Biyo Bayan Rashin Ganin Jinjirin Watan Sallah A Yau.

Yanzu muke samun lbrn rasuwar Baba Karkuzu Daya dagacikin dattawan jaruman fim din Hausa a arewacen Nigeria bayan fama d...
25/03/2025

Yanzu muke samun lbrn rasuwar Baba Karkuzu Daya dagacikin dattawan jaruman fim din Hausa a arewacen Nigeria bayan fama da doguwar jinya.
Allah yamasa rahama

Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un Allah ya yi wa mahaifiyar gwamnan jihar Katsina Dr. Umaru Dikko Radda rasuwa wato Ha...
23/03/2025

Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un

Allah ya yi wa mahaifiyar gwamnan jihar Katsina Dr. Umaru Dikko Radda rasuwa wato Hajiya Safara'u da asubahin yau Lahadi bayan fama da jinya.

19/03/2025

Ina batun Hana fita da jami'an tsaron yansanda tasa 6am to 12 nadare
POLICE VS TAHAJJUD
Tody 12:00 nadare😃🙄🧐

Yadda Wani Mutum Ya Tuko Keke Daga Gombe Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Eng. Abba Kabir Yusif.Daga Suraj Na'iya Kududdufaw...
22/02/2025

Yadda Wani Mutum Ya Tuko Keke Daga Gombe Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Eng. Abba Kabir Yusif.

Daga Suraj Na'iya Kududdufawa.

A yanzu haka Kwamared Auwal Adamu wanda aka fi sani da Kwamared Kalkani ya hawo keke daga Gombe zuwa Kano domin ganin zababben gwamnan jihar Kano Eng. Abba Kabir Yusif.

Ya ce abubuwan da zasu saka shi kawowa gwamnan ziyara, zai zo ya yimasa jinjina da fatan alkhairi kan yadda yake gudanar da ayyukan alkhairi a jihar Kani.

Auwal dai shine shugaban kasa na masu tuka keke na jihar ta Gombe inda ya ga ya dace ya zo ya kawomasa wannan ziyara.

Kalkani ya kara da cewa Abba Kabir Yusif ba iya gwamnan Kano bane, a'a shi gwamna ne na Arewacin Najeriya baki daya ganin cewa babu gwamnan da ya kaishi ayyukan raya kasa.

A yanzu haka wannan matukin keke ya fara shigowa jihar ta Kano inda ake sa ran isowar sa zuwa fadar gwamnatin Kano.

Ana sa ran nan da kwanaki 2 ko 3 zai iya isowa har fadar gwamnatin ta Kano.

03/08/2024

Kamar Meye Kukesa Ran Ji Daga Bakin Shugaban Kasa Bola Ahmad Tunubu Ajawabin Da Zaiwaya kasa?

Address

Along Gombe, Bauchi Road
Gombe

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when DCAs GOMBE MEDIA s posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share