Latest Digital Media Source Nigerian Limited

Latest Digital Media Source Nigerian Limited Kasance da Shafinmu Na LDM Source NG Arewa donsamu in gattattun labarai daga lo Ina Afadin duniya.

YAN SIYASA DA YARANSU KASHI NA 1Yan Siyasa Yaran dakuke Tare Dasu Basuda Wata Bukata Agunku Dayawuce Kutemakesu Afanni D...
04/05/2025

YAN SIYASA DA YARANSU KASHI NA 1

Yan Siyasa Yaran dakuke Tare Dasu Basuda Wata Bukata Agunku Dayawuce Kutemakesu Afanni Daban Daban.

Duk Wani Yaron Dan Siyasa Burinsa Yaga Maigidansa Yatemakamasa Afannin Karatunsa Ko Basa Appointment Kokuma Basa Jari Dan yadogara da Kansa wanda shima sanadinsa wasuma sudogara dakansu Amma Yaran Yan Siyasa kalilan ne suke samun Tallafin daga iyayen gidansu.

Da yawan Yan Siyasar mu Basucika Temakon yaran dasuke Tare dasuba Musamman Wajen Biyamusu kudin Makaranta Basu appointment ko jari Saide Lokaci Bayan Lokaci Akebasu 5k 10k kokuma 20k Mai kokari shine yabasu 50k Amma banda haka babu wani Moran da yaran sukewa masu gidansu saide sune masu Gidan suke Moran Yaransu.

Gaskiya Ina Jan hankalin Yaran Dasuke tareda iyayen gidansu basu temakonsu Kuma basujansu ajiki Dasu tashi tsaye Sukoma Kan sana'o'insu na hanu sucigaba saboda iyayengidansu batemakonsu zasuyiba.

Yan Siyasa yakamata kafin kutemaki Kowa kufara Temakon yaranku dakuke taredasu Dan sune suketaredaku dajimawa Kuma suke muku biyayya Dan kare martabanku Kutemakamusu da Biyan kudin Makaranta basu Appointment Dakuma basu Jari Dan sudogara dakansu.

Fatanmu Allah yasa a gyara Allah Yasa Mufahinci hakan Amin Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

Yasir Alhassan Gombe

03/03/2025

COMPANY ABDALLAH MAI AGOGO
Hanyar Da Zaku Malaki Smartwatch Cikin Sauki In Sha Allah Shagonmu Nacikin Garin Bauchi Sai Kunzo Sauki Ga Allah Rangwame Na Ma'aiki........💯✅

WhatsApp Or Call
0810 896 7289 📞☎

Hafizu Ali, also known as Comr Hafiz Aliyu Kabade.Was born on October 1, 1996 in Kabade, Dukku Local Government Area, Go...
15/10/2023

Hafizu Ali, also known as Comr Hafiz Aliyu Kabade.

Was born on October 1, 1996 in Kabade, Dukku Local Government Area, Gombe State, Nigeria. He attended primary school at Gabukka Primary School from 2004 to 2010, and then continued his education at Shehu Abubakar Community Secondary School, where he graduated in 2016. After graduating, he worked as a businessman for some time before deciding to pursue a career in journalism.

Address

Gombe

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Latest Digital Media Source Nigerian Limited posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Latest Digital Media Source Nigerian Limited:

Share