Musa Algombawy

Musa Algombawy The Light of Islam in Qur'an and sunnah

14/01/2026

Daga Abū Huraira (R.A) ya ce:
Manzon Allah ﷺ ya ce:
“Haƙƙin Musulmi a kan Musulmi guda shida ne.” Sai aka ce: Menene su, ya Manzon Allah?
Ya ce: “Idan ka haɗu da shi, ka yi masa sallama, idan ya gayyace ka, ka amsa masa, idan ya nemi kayi masa Nasiha; kayi masa, idan ya yi atishawa ya gode wa Allah, ka ce masa: Allah ya ji ƙanka; ( ُيَرْحَمُكَ اللَّه) idan ya yi rashin lafiya, ka ziyarce shi, idan ya rasu, ka bi jana’izarsa.”

📚 Muslim (2162)

07/04/2025

Alarammomi na Ahlussunnah Kar ku maida Alqur'ani ya zama abun buki ko neman wata daukaka ta Duniya, domin naga kullum kirkiro sabbin abubuwa akeyi akan Qur'ani.
Naga yanzu ma an kirkiro wani abu wai Yaumul Qurraa, kuji tsoron Allah kar neman Duniya da neman Burgewa yasa kuna kwaikwayo wasu Bukukuwa daga wajen Yahudu ko yan Bidi'ah kuna kawo shi cikin tafiyar Sunnah.

Allah ya kara daura mu akan dai-dai.

07/03/2025
Wai ina ya shiga ne?Ya fito in ba tsoro ba.
25/11/2023

Wai ina ya shiga ne?
Ya fito in ba tsoro ba.

13/07/2023

MTFE kuna yaudarar Mutane wai FOREX ne, to shi Forex din waye ya halarta shi?

Address

Gombe

Telephone

+2347033800473

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Musa Algombawy posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Musa Algombawy:

Share

Category