Think twice MEDIA

Think twice MEDIA RESCUE NIGERIA.

INNALILLAHI WAINNAILAIHI RAJIUM😭😭
05/07/2024

INNALILLAHI WAINNAILAIHI RAJIUM😭😭

05/07/2024

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN 😭😭😭😭

Yarjejiniyar tabbatar da 'yancin kungiyar 'yan Luwadi da Madigo da masu zina da dabbobi wanda turawa suke yiwa take da LGBTQ ta tabbata a Nigeria kamar yadda Daily Trust s**a ruwaito, Nigeria ta sa hannu akan kudi Dalar Amurka Biliyon 150

Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo bai yadda da yarjejiniyar ba

Tsohon Shugaban Kasa 'Yar Adua bai yadda da yarjejeniyar ba

Tsohon Shugaban Kasa Jonathan bai yarda da yarjejiniyar ba

Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari shima bai yarda ba

Amma sai ga Gwamnatin Muslim Muslim ticket wanda Malamai s**a karbi kudi s**ace a zaba ta sanya hannu a yarjejiniyar

Shikenan fa 'yan Luwadi da Madigo kun samu cikakken 'yanci a Gwamnatin Muslim Muslim ticket

Yaa Allah mun kawo k@ransu gareka

Allah Ka i$ar mana tsakanin mu da su

05/07/2024

MENENE SAMOA DEAL?

"Samoa" kalmace da aka dauko daga wani yare na wasu turawa da s**a rayu a tsibirin Pacific dake can yankin kudancin Amerika

A ranar 15 ga watan 11 shekarar 2023 kungiyar tarayyar turai (EU) sun sanya hannu akan wata sabuwar yarjejeniya da zasu kulla da kasashen Afirka akan manyan kudurorinsu na Turawa da zan lissafa a kasa, s**a yiwa yarjejiniyar take da "Samoa Agreement"

Daga cikin abubuwan da yarjejeniyar ta kunsa gasu kamar haka:
(1) Tattalin arziki
(2) Tsaro
(3) Dumamar yanayi
(3) Kare hakkin bil'adama
(4) Kare hakkin cin zarafi na yara kanana
(6) Kare hakkin mata
(7) 'Yancin sauya halitta na mutum
(8) 'Yancin Luwadi da Madigo
(9) 'Yancin auren jinsi
(10) 'Yancin zubar da ciki ga mata

A takaice wadannan abubuwa guda goma da na lissafa sune abinda wannan yarjejeniya na Samoa Deal ta kunsa, kuma babu shakka Gwamnatin Nigeria ta sanya hannu akan yarjejeniyar, sai dai ta yiwa abin kwaskwarima, amma fa dokar na Turawa ne ba na Gwamnatin Nigeria ba, don haka babu wani kwaskwarima da ta isa tayi

Wanda yake son ya karanta cikakken bayani akan wannan yarjejiniya na yahudu da nasara, na tura pdf app a Telegram 👇
https://t.me/DattiassalafiyTech

Magana ta gaskiya saka hannu da Gwamnatin Tinubu tayi akan wannan yarjejiniya na kungiyar tarayyar Turai amincewa ne da 'yancin Luwadi da Madigo a cikin Kasarmu Nigeria wanda Turawa suke neman a tabbatar dashi tsawon lokaci, sai gashi yanzu burinsu ya cika a Gwamnatin da aka kafa da sunan Musulunci

Ban taba zato da tsammani Gwamnatin Muslim Muslim zata mana haka ba, gashi nan sun sa mutanen kudu sai habaici suke mana cewa Gwamnatin Musulunci ta amince da 'yancin Luwadi, ku duba comment dinsu a Twitter da Facebook zaku gani

Yanzu ya rage wa Malamai wadanda s**a karbi kudi s**ace zaban Gwamnatin nan kamar zabar Musulunci ne, da kuma Malamai wadanda basu karbi kudi ba s**a tallata Gwamnatin, da Malaman da basu tallata ba duk su hadu su yaki wannan Gwamnatin da kudurinta na amincewa da yarjejiniyar Luwadi da Madigo

Ku saka ido ku gani, tunda Gwamnatin Nigeria ta saka hannu, shikenan yanzu za'a fara tallata harkokin Luwadi da Madigo gadangadan ta kowace irin kafar yada labarai a Nigeria, Gwamnatin ba zata goyi bayan a dakatar da su ba

Yaa Allah Ka i$ar mana tsakaninmu da wadannan ma¥audara màci¥a amana
أمين يا حي يا قيوم

05/07/2024

WANNAN SHINE BORIN KUNYA

Duk wanda ya karanta manufar yarjejeniyar Samoa Agreement ya san cewa akwai samar da 'yancin 'yan Luwadi da Madigo a ciki

Sannan Samoa Agreement na turawa ne ba na Gwamnatin Nigeria ba, Turawa ba zasu bawa wata kasa dama ta saka hannu a yarjejeniyar ba face sai idan Kasar ta amince da dukkan abinda yarjejeniyar ta kunsa, ciki kuwa akwai 'yacin Luwadi da Madigo

Ina wadanda suke karyatawa cewa wai Gwamnatin Tinubu bata saka hannu a yarjejiniyar ba? to gashi nan BBC sun wallafa, sun tabbatar an saka hannu a yarjejeniyar Samoa deal

Amma mutanen nan kun bamu mamaki, kunci amanarmu, kun watsa mana kasa a ido saboda kawai neman yardan turawa

Yaa Allah don Tsarkin Mulki da Buwayarka Ka cire hannunka daga lamarin Gwamnatin nan, Ka nuna musu Isarka Yaa Allah

15/06/2024
15/06/2024
15/06/2024
15/06/2024

Address

T/wada Gusau
Gusau

Telephone

+2348135217227

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Think twice MEDIA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Think twice MEDIA:

Share