Dauda Lawal Dare Media Group

Dauda Lawal Dare Media Group Promoting and Enlightening the Public about the Good Work of Dr Dauda Lawal Dare

09/02/2025

Governor Dauda Lawal's Visit to Mada Town

Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Bindiga Hudu A Ruwan Kunku A Zamfara Daga: Zagazola Makama Dakarun sojojin Najeriya na Oper...
09/02/2025

Jami'an Tsaro Sun Kashe 'Yan Bindiga Hudu A Ruwan Kunku A Zamfara

Daga: Zagazola Makama

Dakarun sojojin Najeriya na Operation FANSAN YANMA karkashin TSAFTA DAJI III – Mataki na 2 sun yi nasarar fatattakar wasu ‘yan ta’adda guda hudu a kauyen Ruwan Kunku da ke kan hanyar Gusau zuwa Magami a jihar Zamfara.

Majiyoyin leken asiri sun shaidawa Zagazola Makama cewa harin da aka kai tsawon mako guda, an auna ’yan bindigar ne da ke da alhakin yin garkuwa da mutane da dama da kuma kai hari kan matafiya a kan babbar hanyar.

‘Yan fashin da aka gano sun hada da: Nazifi, Sakkarawa, Sule da Dan Kwaiba

Majiyarmu ta bayyana cewa, ‘yan bindigar da aka kashe na cikin wata kungiyar masu aikata miyagun laifuka ne da ke aiki a kauyen Mai Rai Rai da ke gundumar Bini a karkashin karamar hukumar Maru.

An kuma gano suna da alaqa da marigayi shugaban ‘yan fashi, Kachalla Zakiru.

Sojoji na kan zafafa kai hare-hare a cikin sansanin 'yan ta'addan, inda suke yi musu babbar barna.

GUSAU IS BEAUTIFUL  😍😍😍😍😍📸
08/02/2025

GUSAU IS BEAUTIFUL 😍😍😍😍😍

📸

GWAMNA DAUDA LAWAL YA JAJANTA AKAN ƊALIBAI 17 DA S**A RASA RAYUKANSU SAKAMAKON GOBARA A ZAMFARAGwamma Dauda Lawal ya isa...
08/02/2025

GWAMNA DAUDA LAWAL YA JAJANTA AKAN ƊALIBAI 17 DA S**A RASA RAYUKANSU SAKAMAKON GOBARA A ZAMFARA

Gwamma Dauda Lawal ya isar da saƙon ta'aziyyar sa ga iyalai da ƴan uwan ɗalibai 17 waɗanda s**a rasa rayukansu sakamakon gobara a wata makarantar Almajiri a Zamfara.

Aƙalla dalibai 17 sun rasa rayuwarsu ta dalilin wutar gabara a makarantar Almajiri dake ƙaramar hukumar mulkin Ƙaura-Namoda.

Kakakin gwamnan, Sulaimim Bala Idris, a cikin wata sanarwa da ya fitar a Gusau ranar Laraba ya bayyana gobarar a matsayin babban abun tashin hankali

"Na kaɗu matuƙa da gobarar da ta afku ranar Talata a Makaranatar Mallam Ghali, wata Makarantar Almajiri dake ƙaramar hukumar mulkin Ƙaura-Namoda.

"A madadin gwamnatin jihar Zamfara, muna miƙa ta'aziyyarmu ga iyalai, makarantar, da kuma al'umma baki ɗaya akan wannan rashi da akayi.

"A wannan lokacin marar daɗi, ina roƙon Allah Maɗaukakin sarki da yaba ƴan uwa haƙuri da dauriyar jure wannan rashi. Ina fata da addu’ar samun sauƙi ga waɗanda s**a jikkata.

"A matsayin mu na gwamnati, za mu bincika abubuwan da s**a haifar da wannan wuta kuma zamu bi hanyoyin magance afkuwar hakan a gaba.

"Za mu samar da duk tallafi da taimakon da s**a dace ga iyalan waɗanda abin ya shafa."

Sulaiman Bala Idris
Mai magana da yawun gwamnan Zamfara
05, Fabrairu, 2025

OFFICE OF THE SECRETARY TO THE ZAMFARA STATE GOVERNMENT FEBRUARY 8, 2025(PRESS STATEMENT)GOV LAWAL CONSTITUTES COMMITTEE...
08/02/2025

OFFICE OF THE SECRETARY TO THE ZAMFARA STATE GOVERNMENT

FEBRUARY 8, 2025

(PRESS STATEMENT)

GOV LAWAL CONSTITUTES COMMITTEE TO INVESTIGATE KAURA NAMODA QUR'ANIC SCHOOL FIRE INCIDENT

Governor Dauda Lawal has approved the constitution of a committee to investigate and ascertain the root causes of the devastating fire incident at a Qur'anic school in Kaura Namoda local government area that killed at least 17 students a few days ago.

Conveying the approval, the Secretary to the Zamfara State Government, Malam Abubakar Mohammad Nakwada said the committee will also assess the level of damages, recommend measures to be taken to prevent future recurrence of such unfortunate incidents and suggest appropriate support for the affected in order to facilitate recovery.

Insights from the report of the committee will also help the government in implementing proactive safety measures across other Qur'anic schools and public places in the state, in line with the national fire safety code.

Membership of the committee is as follows:

1. Prof Jafaru Makau Kaura - Chairman
2. Sheikh Ahmad Ibn Umar Kanoma
3. Special Adviser, Religious Matters
4. Chairman, Hisbah Commission
5. Rep. Ministry for Religious Affairs
6. Rep. Min. of Education, Science & Technology
7. Rep. Ministry for Local Government Affairs
8. Three (3) Members from Ulama Consultative Council
9. Rep. of Commissioner of Police
10. Rep. from the Department of State Security (DSS)
11. Rep. from Civil Defence Corps
12. Rep. from Department of Fire Service
13. Secretary of the Ulama Consultative Council - Secretary

The committee is to commence activity immediately.

Suleman Ahmad Tudu
Senior Special Assistant (Media)
Office of the Secretary to the State Government.

ALHAMDULILLAHI!!!!Aikin gyaran titin  bakin silma nacigaba da gudana kaman yadda yakamata.Ongoing construction Road baki...
08/02/2025

ALHAMDULILLAHI!!!!
Aikin gyaran titin bakin silma nacigaba da gudana kaman yadda yakamata.

Ongoing construction Road bakin silma Successfully 🛣️🛣️🛣️







08/02/2025

Alh Matutu ɗan Gusau ya ziyarci aikin Gadar fanna wanda mai daraja Gwamna Dauda Lawal ya kaddamar a ƴan makonnin da s**a gabata.

MAJORITY MEDIA CONSULT.Mai girma kakakin majalisar dokoki ta Jihar Zamfara Right Hon Bilyaminu Isma'il Moriki, ya ɗauki ...
08/02/2025

MAJORITY MEDIA CONSULT.

Mai girma kakakin majalisar dokoki ta Jihar Zamfara Right Hon Bilyaminu Isma'il Moriki, ya ɗauki nauyin koyar da ƴan social Media din sa su arba'in, waɗan da s**a fito daga yankin sa, domin ƙara fahimtar dasu yadda ake rubutu tare da haɗa content na zamani, da kuma yadda ake rubutu bisa ƙa'ida, Koyar war za'ayi ta ne tsawon kwana biyu.

Allah yasa a Kammala lafiya Amin.

Yadda Masallacin Juma'a na ƴar dole zai koma, wanda Mai daraja Gwamna Dauda Lawal ya bayar da aikin sa, satin da ya gaba...
08/02/2025

Yadda Masallacin Juma'a na ƴar dole zai koma, wanda Mai daraja Gwamna Dauda Lawal ya bayar da aikin sa, satin da ya gabata.

PRESS STATEMENT‘WE ARE WINNING WAR ON BANDITRY,’ GOV. LAWAL TELLS WORLD BANK AS HE REQUESTS MISSION TO ZAMFARAGovernor D...
08/02/2025

PRESS STATEMENT

‘WE ARE WINNING WAR ON BANDITRY,’ GOV. LAWAL TELLS WORLD BANK AS HE REQUESTS MISSION TO ZAMFARA

Governor Dauda Lawal has informed the World Bank that his administration is gradually winning the war against banditry in Zamfara State.

The governor was on an official visit to the World Bank office in Abuja on Friday.

A statement by the spokesperson of the Zamfara Governor, Sulaiman Bala Idris, disclosed that the meeting focused on development projects in education, health, climate resilience, and agriculture.

The statement added that the visit is expected to strengthen cooperation and partnership between the Zamfara state government and the World Bank.

In his remarks, Governor Lawal emphasized his administration’s commitment to strengthening collaboration with the World Bank.

“I want to begin by thanking the World Bank for its ongoing support for our state. We have aligned our development objectives with the World Bank's mission to alleviate poverty and promote sustainable development.

“We also recognize the security challenges that have previously impacted project implementation in Zamfara State, particularly those that have hindered the full achievement of targets due to constraints on operational activities. We are, however, making progress as the challenge is being addressed, and things are returning to normal.

“We have enhanced security measures through proactive steps taken by the state to improve security through increased patrols and strategic measures that mitigate threats.

“Our administration is dedicated to ensuring the safety of lives and property by providing adequate logistics and support to security agencies to maintain peace and stability.”

Governor Lawal assured the World Bank staff of their safety during support, supervision, and monitoring visits, including secure accommodations, transportation, and communication protocols.

Governor Lawal assured the World Bank staff of their safety during support, supervision, and monitoring visits to Zamfara State.

“I assure the World Bank that we have established mechanisms for ongoing security assessments to promptly address any emerging threats and ensure a secure environment for all development partners.

“Banditry attacks on our highways, villages, and cities are under control. We are gradually winning the war against criminals, and life is returning to our communities. This is evident in the number of incidents reported daily and the increasing project implementation across the length and breadth of Zamfara State.

“Let me conclude by extending our invitation to the Country Director to visit Zamfara anytime soon and see the implementation of all World Bank-supported programs and our modest efforts in changing the narrative in our state.”

The World Bank Country Director for Nigeria, Dr. Ndiamé Diop, commended Governor Lawal for positively advancing Zamfara State.

“I am impressed by the system you put in place. Congratulations on achieving such feats in such a very short time.”

During the meeting, the Task Team Leader of the NG-CARES project highlighted the success of the implementation model in Zamfara. "We are not only adopting the Zamfara model in other states of Nigeria but are also extending it to other countries for implementation. I must commend the governor and the state government for their efforts," she said.

SULAIMAN BALA IDRIS
Spokesperson for the Zamfara Governor
February 08, 2025

Today, the Secretary to the Zamfara State Government (SSG), Malam Abubakar Mohammad Nakwada represented by the Permanent...
08/02/2025

Today, the Secretary to the Zamfara State Government (SSG), Malam Abubakar Mohammad Nakwada represented by the Permanent Secretary Cabinet Affairs, Dr Lawal Hussein has received the Country Director of GoalPrime Organization Nigeria (GPON), Professor Christopher Chinedumuije and his team on a courtesy call in his office.

The discussions were centered around the “Education in Emergency Project” currently being piloted in Anka local government area, climate action and WASH among other deliverables of the organization.

During the meeting, potential areas of partnership have also been highlighted for the sustainability of the project.

The SSG has assured GPON that Zamfara state government under the able leadership of Governor Dauda Lawal is committed to partnering with any helpful development partners and relevant stakeholders for the betterment of the state, especially in the high priority sectors of his administration like education and health where he declared state of emergencies.

The meeting was attended by the Senior Technical Adviser, office of the SSG, Yakubu Muhammad Tsafe, Directors, Sanusi Umar Karakkai (Cabinet Affairs), Bashir Abdullahi Gusau (Finance and Accounts) and other staff of the office.

07/02/2025

Address

Zamfara
Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dauda Lawal Dare Media Group posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share