MAZAN JIYA

MAZAN JIYA Tarihin ma gabatanmun a Najeriya

TAKAITACCEN TARIHIN ALHAJI ALIYU MAI BORNOAn haifi Mallam Aliyu Mai Bornu ne a shekarar 1919 sannan ya fara makaranta fi...
05/05/2025

TAKAITACCEN TARIHIN ALHAJI ALIYU MAI BORNO
An haifi Mallam Aliyu Mai Bornu ne a shekarar 1919 sannan ya fara makaranta firamari a shekarar ta 1932. Daga baya aka koma da shi makarantar sakandare ta Yola daga nan ya tafi kwalejin Kaduna a shekarar ta 1938 sannan ya kamala karatun sa a shekara ta 1942 bayan ya cancanci ya zama Malami Mai koyar da Ingilishi.

Mallam Mai Bornu ya koyar da Ingilishi a makarantar, Yola Middle School daga shekara ta 1942 zuwa 1946 sannan ya koma zuwa Kwalejin Kaduna inda yaci gaba da koyarwa a shekara ta 1954, sannan kuma ya yi aiki a matsayin Mai Kula da Gidan Makaranta a Veterinary School kafin nan ya tafi zuwa Jami’ar Bristol duk dai a shekara ta 1954, don nazarin tattalin arziki (Economics).

Bayan kammala karatunsa a shekarar 1957, ya dawo Najeriya ya kuma yi aiki tare da ma’aikatar kula da jama’a ta Arewacin Najeriya a matsayin Babban Jami’in Gudanarwa inda ya rike mukamai daban-daban kafin nan yasamu zuwa Babban Bankin Najeriya a 1959 a matsayin Mataimakin Sakatare a CBN.

Shugaban Kasa Rã-sha  ( Futin ) ya tura babbar tawagar manyan s0jojin shi domin kara bada kariya ta musamman ga Shugaban...
29/04/2025

Shugaban Kasa Rã-sha ( Futin ) ya tura babbar tawagar manyan s0jojin shi domin kara bada kariya ta musamman ga Shugaban Kasar BirkinaFaso.

Anata kokarin ganin ankwace mulkin Kasar ne daga IbrahimTaore dake kokarin samarwa kasar cigaba mai daurewa.

Africa will be great again insha'Allah.

Takaitaccen tarihin Janar Sani AbachaAn haifi janar Sani Abacha ranar 20 ga watan Satumbar shekarar 1943 a cikin garin K...
29/04/2025

Takaitaccen tarihin Janar Sani Abacha
An haifi janar Sani Abacha ranar 20 ga watan Satumbar shekarar 1943 a cikin garin Kano.

Ya yi makarantar Firamari ta City Senior Primary School, Kano, Government College, Kano, 1957-1962, Kwalejin horas da sojoji ta Kaduna Najeriya, 1962-1963.

Sannan ya wuce kwalejin Horas da Sojoji ta Aldershot dake Ingila, 1963, Kwalejin horas da dakarun kasa ta Warminster, ta Birtaniya 1966, 1971 Kwalejin sojoji ta Jaji dake Kaduna Najeriya, 1976, Kwalejin nazarin manufofi da tsara dabarun mulki ta Kuru, Jos, 1981, ya yi kuma wasu kwasa-kwasai da s**a shafi harkar tsaro a Canada, Amurka a shekarar 1982.

Tun daga juyin mulki na farko a Najeriya a shekarar 1966 janar Sani Abacha ke taka rawar gani sai wanda aka yiwa Shagari da na Babangida da kuma wanda yaiwa Cif Ernest Shenakon.

Allah ya yiwa janar Sani Abacha rasuwa ranar 8 ga watan Yuni shekarar 1998 yana da shekaru 54 da haihuwa sakamakon ciwon zuciya.

Ya mutu ya bar mata daya Hajiya Maryam Abacha da 'ya 'ya tara mata uku da maza shida.

28/04/2025

TARISHI RAYUWA
Bello Maitama Yusuf

Bello Maitama Yusuf daunan Dutse, An haife shi a watan Afrilu, na shekara ta 1947 ya rasu a watan octoba a shekara ta 2023 (1947-2023) ya mutu yanada shekara 76, ya kasan ce ɗan siyasan Nijeriya ne, ɗan Kasuwa kuma Sanatan Tarayyar Najeriya. Ya kasance Ministan Harkokin Cikin Gida a shekara ta 1979 da Ministan Kasuwanci a shekara ta 1982. Ya yi karatu a Jami'ar kofar arewa\ Washington kuma ya kasance memba na rusasshiyar National Party of Nigeria. Kafin ya shiga siyasa, ya kasance lauya kuma ɗan kasuwa kuma ya yi aiki a matsayin babban mai rejista a Kotun Majistare ta Kano. Ya kuma kasance memba na majalisar tsarin mulki kuma yana daya daga cikin 'yan biliyan Jigawas har zuwa yanzu. Bello Maitama ya kafa fage ga duk ‘yan siyasa da ‘yan kasuwa a Najeriya. [1] A matsayin sa na Ministan Kasuwanci, ya kasance mai kula da takaita shigo da kaya zuwa Najeriyar wanda hakan ke matukar lalata asusun kasar na kasashen waje .

Bello Maitama Yusuf
mamba a majalisar dattijai ta Najeriya

29 Mayu 1999 - 29 Mayu 2007 - Mujitaba Mohammed Mallam →
Rayuwa
Haihuwa
Jihar Jigawa, 14 ga Afirilu, 1947
ƙasa
Najeriya
Mutuwa
jihar Kano, 13 Oktoba 2023
Sana'a
Sana'a
ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa
Jam'iyyar National Party of Nigeria
All Nigeria Peoples Party
An zabe shi zuwa majalisar dattijan Najeriya mai wakiltar mazabar Jigawa ta Kudu maso Yamma a watan Afrilun shekara ta 1999, sannan ya sake zuwa a watan Afrilun shekara ta 2003. Ya taka muhimmiyar rawa wajen kai hare-hare kan Ka'idoji na Uku da kuma tuhumar Shugaba Obasanjo da barnatar da asusun bunkasa man fetur, ya kuma kasance sanannen memba na kwamitin Majalisar Dattawa kan matasa da wasanni.[ana buƙatar hujja] An kuma bashi mukamin "Sarduanan Dutse" a jiharsa wato jihar Jigawa. Bello Maitama a yanzu ya yi ritaya daga siyasa da kasuwanci, inda babban ɗan sa Yusuf ya ci gaba da gadon sa.

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Abu Asma'u Ibn Mahmoud, Muh'd Bello Abdulkadir, Abubakar ...
16/04/2025

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Abu Asma'u Ibn Mahmoud, Muh'd Bello Abdulkadir, Abubakar Musa, Ibrahim Jimoh, Nura Shehu, Dauda A Umar, Sulaiman Abdullahi, Umar Safiyanu, EL Adam Bako, Alasan Abdu Abbu, Salele Sale, Dankasheeya Jama'are, Aminu Abubakai, Kamal Kamal, Kamal Umar, Shamsu Adamu, Dan Tijaniyyah

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Umar Bello, Alhaji Musa Salihu, Idris Muhammad Presdor, M...
25/10/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Umar Bello, Alhaji Musa Salihu, Idris Muhammad Presdor, Moh D Nura Idris, Shehu Buba Jamaare

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Aishatu Abdullahi, Aliyu Adamu Aliyu, Abubakar Adamu Abub...
19/09/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Aishatu Abdullahi, Aliyu Adamu Aliyu, Abubakar Adamu Abubakar

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Sa'adu Tukur Darazo, Lēgend Yahyā
01/09/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Sa'adu Tukur Darazo, Lēgend Yahyā

Takaitaccen tarihin Janar Sani AbachaAn haifi janar Sani Abacha ranar 20 ga watan Satumbar shekarar 1943 a cikin garin K...
15/06/2023

Takaitaccen tarihin Janar Sani Abacha
An haifi janar Sani Abacha ranar 20 ga watan Satumbar shekarar 1943 a cikin garin Kano.

Ya yi makarantar Firamari ta City Senior Primary School, Kano, Government College, Kano, 1957-1962, Kwalejin horas da sojoji ta Kaduna Najeriya, 1962-1963.

Sannan ya wuce kwalejin Horas da Sojoji ta Aldershot dake Ingila, 1963, Kwalejin horas da dakarun kasa ta Warminster, ta Birtaniya 1966, 1971 Kwalejin sojoji ta Jaji dake Kaduna Najeriya, 1976, Kwalejin nazarin manufofi da tsara dabarun mulki ta Kuru, Jos, 1981, ya yi kuma wasu kwasa-kwasai da s**a shafi harkar tsaro a Canada, Amurka a shekarar 1982.

Tun daga juyin mulki na farko a Najeriya a shekarar 1966 janar Sani Abacha ke taka rawar gani sai wanda aka yiwa Shagari da na Babangida da kuma wanda yaiwa Cif Ernest Shenakon.

Allah ya yiwa janar Sani Abacha rasuwa ranar 8 ga watan Yuni shekarar 1998 yana da shekaru 54 da haihuwa sakamakon ciwon zuciya.

Ya mutu ya bar mata daya Hajiya Maryam Abacha da 'ya 'ya tara mata uku da maza shida.

ASSALAMU ALAIKUMBarka kan da wannan lokacin mai albarka, ayau ma mun kara bunci ko muku tarihin daya  daga cikin Magaba ...
04/06/2023

ASSALAMU ALAIKUM
Barka kan da wannan lokacin mai albarka, ayau ma mun kara bunci ko muku tarihin daya daga cikin Magaba tanmu wanda shima yayi gwagwarmaya a wannnan kasar mu ta Nigeria
Wato Sa'adu Zungur.
TAKAITACCEN TARIHIN MALAM SA'ADU ZUNGUR
AN haife shi a shekara ta 1915 - ya mutu a shekara ta 1958) shi ne mutumin da ya fara kafa jam'iyyar siyasa a Arewacin Najeriya. Shi ma mawaƙi ne kuma Bahaushe Mahaifinsa shine limamin Bauchi. Yayi makarantar firamare elemantery school garin Bauchi sanna ya tafi higher college ta garin Katsina bayan ya kammala yatafi yaba technical college(1934). Sannan bayan yabar lagas yakoyar a jihar Kano a (1940) sannan ya dawo Zaria inda yazama shugaba a makarantar magunguna a(1941) haka dai ya ƙirƙirar kungiyar hadin kan al'umma da abota a garin Zaria inda alaqarshi da marigayi Malam Aminu Kano takara bunkasa

DA ƊUMI-ƊUMI: Nan da Mako biyu za a buɗe sabuwar matatar Man Fetur na shahararren mai kuɗin Afrika, Aliko Ɗangote da ke ...
14/05/2023

DA ƊUMI-ƊUMI: Nan da Mako biyu za a buɗe sabuwar matatar Man Fetur na shahararren mai kuɗin Afrika, Aliko Ɗangote da ke jihar Legas. Mutane dubu 40 za su samu aiki a matatar Mai ɗin na Dangote da za a buɗe.

Address

BAUCHI
Jama'are
740102

Telephone

+2348109916929

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when MAZAN JIYA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to MAZAN JIYA:

Share