Muryar Jama'a TV

Muryar Jama'a  TV Muryar Jama'a TV

📺 MURYAR JAMA'A TV - LIVE ON FACEBOOK📢 SANARWA TA MUSAMMANA yau Lahadi (26/07/2026) da karfe 08:00 na dare (08:00 PM), Z...
26/07/2026

📺 MURYAR JAMA'A TV - LIVE ON FACEBOOK
📢 SANARWA TA MUSAMMAN

A yau Lahadi (26/07/2026) da karfe 08:00 na dare (08:00 PM), Zaku kalli shirinmu na musamman kai tsaye (Live) a shafin Facebook na Muryar Jama'a TV.
Zamu kasance tare da gogaggen dan siyasa:

👤 Hon. Huzaifah Ibrahim Abdullahi
(Jigo a Jam'iyyar APC & Tsohon Dan Takarar Kujerar Majalisar Jiha ta Jos North-North)

☎️ Masu Sauraro da Masu Kallo:
Muna maraba da tambayoyinku ko tsokaci lokacin shirin. Zaku iya kira kai tsaye a lambar waya:
📞 08066774213
Kada ku manta, karfe 08:00 na dare dai-dai. Ku danna Like da Share domin 'yan uwa da abokan arziki su ma su kalla!

Muryar Jama'a TVYau da karfe 08:30 PM Zamuyi Hira Tamusamman TaredaHon Abdulkadir Hassan Sla Dan Takaran Majalisan JOS T...
16/07/2026

Muryar Jama'a TV
Yau da karfe 08:30 PM Zamuyi Hira Tamusamman Tareda
Hon Abdulkadir Hassan Sla
Dan Takaran Majalisan JOS Ta Arewa Maso Arewa
Akarkashin Jam'iyar APC

13/07/2026

Hirar Hon Huzaifah Ibrahim Abdullahi Wanda Yanuna Farin Ciki da Nasarar da

Hon Abdulkadir Hassan Sla Nazama Dan Takaran Kujeran Majalissa na Jos North North Akarkashin Jamm'iyar APC

INEC Ta Bai Wa Hon. Abdulkadir Hassan Fom ɗin Tsayawa Takarar Kujerar Dan Majalisar Dokokin Jihar Filato.Hukumar Zaɓe Ma...
12/07/2026

INEC Ta Bai Wa Hon. Abdulkadir Hassan Fom ɗin Tsayawa Takarar Kujerar Dan Majalisar Dokokin Jihar Filato.

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta bai wa Hon. Abdulkadir Hassan fom ɗin tsayawa takarar kujerar Dan Majalisar Dokokin Jihar Filato mai wakiltar mazabar Jos ta Arewa maso Arewa, a ƙarƙashin jam'iyyar APC a Jihar Filato.

Kamar yarda ya wallafa a shafin sa na Facebook.

Slm.Don Allah jama'a Ana cigiyar 'yan uwa ko iyayen wannan yaro, yace sunansa ABDULMALIK  mahaifinsa Adam, mahaifiyarsa ...
02/07/2026

Slm.Don Allah jama'a Ana cigiyar 'yan uwa ko iyayen wannan yaro, yace sunansa ABDULMALIK mahaifinsa Adam, mahaifiyarsa Nafisa, yayan sa Imam. Biki sukazo nan kano daga JOS. Sunan unguwaru a can FEBUNA. Yana hannun Sarkin Kofar ruwa.ko akira wannnan lambar. 08033169860.(SKR).

15/06/2026

Shirin Zauran Matasa Hirar CEO Jajaye Collection Shugaban Kungiyar Rayuwar Marayu a Yau

13/06/2026

Major janar Rabe Abubakar mai ritaya ya mutu a hannun 'yan bindiga. Kwamishinan tsaron jihar Dr Nasuru Ma'azu Damnusa ne ya tabbaar da mutuwar amma ba su kai ga dauko gawar ba.

Major janar Rabe Abubakar mai ritaya ya mutu a hannun 'yan bindiga. Kwamishinan tsaron jihar Dr Nasuru Ma'azu Damnusa ne...
13/06/2026

Major janar Rabe Abubakar mai ritaya ya mutu a hannun 'yan bindiga. Kwamishinan tsaron jihar Dr Nasuru Ma'azu Damnusa ne ya tabbaar da mutuwar amma ba su kai ga dauko gawar ba.

13/06/2026

Mutane Biyu Sunmutu a Gidanta Hajiya Maryam Shehu Nabage Sanadin Rashin Gyaran Hanyan Unguwar su Tudun osi Rikos Jos

Address

Abdulsalami Street
Jos
930222

Telephone

+2349033216677

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Muryar Jama'a TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Muryar Jama'a TV:

Shortcuts

Share

Category