Ra'ayin Kowa TV

Ra'ayin Kowa TV Politics, Religion, Sports, Entertainment, Current affairs, Social vices, Social and Cultural values

22/04/2026

Shirin mu na ranar Laraba mai suna ROMON DIMUKRADIYYA.

Yau Laraba, Mun samu daman tattaunawa da Hon. Hajiya Jamila Tukur Bitrus Sahowar Commissioner wanda a yanzu haka ta daura damara domin neman takarar Kujerar 'Yar Majalisar Jaha karamar hukuman Qua'an pan South.

Mu yi sauraro lafiya!
Masu gabatarwa Abubakar Danjarida tareda Abdul'azziz Muhammad Kurgwi Yayana!

20/04/2026

With Ra'ayin Kowa TV – I just made it onto their weekly engagement list by being one of their top engagers!

20/04/2026

Shirin Addini ne Farko tareda Malam Haris Yusuf Darul Hadith Kurgwi

Mu yi kallo Lafiya 🙏

16/04/2026

Barkan mu da warhaka!

Barkan mu da sake saduwa a wannan Shafi domin kallon Sabon Shirin mu na yau mai Suna "SAKON JAMA'A DAGA T**I "

Ku sharing domin samun sabon abokai!

Mai garbatarwa : Abdul'azziz Muhammad Kurgwi
Camera Man and Editor: Abubakar Danjarida

Godiya ta tabbata ga Allah SWT wanda ya halicci dan Adam, ya bashi hankali da tunani da basira domin ya bauta masa, ya k...
16/04/2026

Godiya ta tabbata ga Allah SWT wanda ya halicci dan Adam, ya bashi hankali da tunani da basira domin ya bauta masa, ya kuma bashi fikira domin magance matsalolin rayuwa na yau da kullum.

Muna masu farin cikin sanar da ku cewa, mun sa ke samun sabon muhinmin Shiri mai suna, SAKON JAMA'A DAGA T**I wanda zai dinga zuwa muku kowani RANAR ALHAMIS da misalin karfe biyar na yamma.

Ga KADAN daga cikin hotunan Shirin SAKON JAMA'A DAGA T**I. Ku biyo domin Samun cikakkun Sakonin jama'a.

Nine naku Abubakar Danjarida tareda Abdul'azziz Muhammad Kurgwi Yayana.

15/04/2026

Waye Hon. Muhammad Balo?

Ku biyo mu domin samun cikakkun labaran mu.

Itz Balo Jr.

12/04/2026

Kurgwi a yau tareda Hon. Musa Suleiman Magayaki.



Abubakar Danjarida Gambo Ibrahim Musa Halliru Muhammad

Tawagar ADC ƙarƙashin jagorancin Sanata David Mark ta gana da sabon shugaban jam’iyyar PRP na ƙasa, Hakeem Baba-Ahmed, k...
11/04/2026

Tawagar ADC ƙarƙashin jagorancin Sanata David Mark ta gana da sabon shugaban jam’iyyar PRP na ƙasa, Hakeem Baba-Ahmed, kwanaki 48 kacal bayan wata irin wannan ganawa da s**a yi da wani ɓangare na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Tanimu Turaki.

Sai dai a wani muhimmin mataki, wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanya ranar Litinin domin yanke hukunci kan sahihancin kwamitin gudanarwa na ƙasa (NEC) na jam’iyyar ADC ƙarƙashin jagorancin David Mark.

Ɗan majalisar wakilai na jam’iyyar ADC, Leke Abejide mai wakiltar mazabar Yagba a jihar Kogi, shi ne ke ƙalubalantar shugabancin ɓangaren, inda yake neman kotu ta tsige David Mark da sauran mambobin kwamitin.

Ko da yake ba a bayyana cikakken bayanin ganawar ba, majiyoyi sun nuna cewa na da alaƙa da wani kira da shugaban PRP ya yi na haɗa kan ‘yan adawa domin kafa ƙarfi guda a fagen siyasa.

A cikin tawagar ADC da s**a halarci ganawar akwai mai magana da yawun jam’iyyar, Bolaji Abdullahi, da Salihu Lukman, yayin da shugaban PRP tare da mai magana da yawunta Muhammed Ishaq s**a wakilci jam’iyyar.

10/04/2026

Karamar hukuman Qua'an pan South Meye labari ne?

Mu hadu a comment Section 😊

09/04/2026

Musulunci ne Farko:



Tareda Abubakar Danjarida Dan Bello Abdul'azziz Muhammad Kurgwi

Address

Kurgwi Qua'an L G A
Jos

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ra'ayin Kowa TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category