Jasawa Times

Jasawa Times Jasawa Times is an internet based newspaper aimed at addressing existing gaps in the broadcast media.

An 18-year-old Nigerian woman, Hamdiyya Sidi Shariff, has been sentenced to either 12 strokes of the cane, two years in ...
12/04/2025

An 18-year-old Nigerian woman, Hamdiyya Sidi Shariff, has been sentenced to either 12 strokes of the cane, two years in prison, or a ₦50,000 fine for raising concerns about insecurity in Sokoto State.

BIN KADIN JININ 'YAN AREWA DA AKA KASHE A EDOMaigirma Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya tura wakilansa karkashin ja...
10/04/2025

BIN KADIN JININ 'YAN AREWA DA AKA KASHE A EDO

Maigirma Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya tura wakilansa karkashin jagorancin Mataimakinsa Aminu Abdulsalam zuwa jihar Edo domin bin kadin jinin 'yan Arewa da aka yiwa kisan gilla a jihar Edo

Maigirma Gwamna yasha alwashi sai anyi adalci tare da hukunta duk wanda yake da hannu a kisan sannan a biya diyyar jinin mutanen Arewa da aka zubar

Abban Kanawa yayi abinda ya dace, wannan shine tsarin Shugabanci mai kyau, shugaban da zai tsaya wa al'ummarsa a lokacin da aka cutar da su

Allah Ya saka wa Maigirma Gwamna da Aljannah

Kwamitin Sojin ƙasa na Majalisar Wakilai ya bayyana damuwa bisa yadda ake yawaita daukar doka a hannu a sassa daban-daba...
10/04/2025

Kwamitin Sojin ƙasa na Majalisar Wakilai ya bayyana damuwa bisa yadda ake yawaita daukar doka a hannu a sassa daban-daban na ƙasar nan.

Wannan ya biyo bayan mummunan kisan da ake zargin ‘yan bangasun jawo an yi wa fararen hula 16 a garin Uromi na jihar Edo, inda dukkan waɗanda aka kashe ‘yan Arewa ne.

shugaban kwamitin, Hon. Babajimi Benson ya bayyana bukatar a sake duba tsarin tsaron cikin gida a Najeriya.

Benson ya ce mafi yawan ‘yan banga a Najeriya ba sa aiki bisa horo ko tsari daga hukumomin tsaro na ƙasa, abin da ke barin ƙofa a bude ga cin zarafi da kashe-kashen da ba bisa ƙa’ida ba.

Ya ce kafa rundunar ‘yan sanda a matakin jihohi za ta ba da dama a gudanar da tsaro yadda ya k**ata, musamman ta fuskar gano bayanan sirri da fahimtar al’adun jama’a a matakin ƙasa.

Benson ya ce akwai matsala sosai a tsarin tsaron Najeriya, inda yabayyana cewa adadin jami’an tsaron masu zaman kansu da hukumar NSCDC ta ba lasisi ya fi na sojoji da ‘yan sanda.

The Dangote Refinery has once again reduced its petrol price the petrol price at its loading gantry The reduction is com...
10/04/2025

The Dangote Refinery has once again reduced its petrol price the petrol price at its loading gantry The reduction is coming less than 24 hours, it was announced that the naira crude agreement will now resume Anthony Chiejina, the Chief Branding and Communications Officer for Dangote Group, confirmed the new price in a chat You’re One Course Away from Transforming Your Life. Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals has announced the reduction of its ex-depot (gantry) loading cost of petrol to N865 per litre. The new price is a reduction of N15 from N880 per litre sold by the facility on Wednesday, April 9, 2024.

10/04/2025

Ministan Ilimi, Tunji Alausa, ya ba wa manyan makarantun gwamnatin tarayya umarnin wallafa wasu muhimman bayanansu a shafukansu na intanet.

Mista Alausa ya wajabta wa jami’oin wallafa bayanan yadda s**a tsara kashe kuɗaɗensu na kasafin kuɗi k**a daga abin da ya shafi kuɗin kashewa na kai-da-kai da kuɗin gudanarwarsu da kuɗin gudanar da manyan ayyuka, haɗi da kuɗin da suke samu na tallafin gudanar da bincike wanda ya ƙunshi kudin da suke samu daga asusun tallafa wa manyan makarantu na ƙasa (TETFund).

Ministan ya kuma umarci manyan makarantun da su wallafa adadin ɗaliban da s**a da shi da kuma nau’in karatun da suke yi (masu digiri na 1 da na 2 da na 3).

Mai magana da yawun ma’aikatar ilimi, Folasade Boriowo, ya ce, wannan mataki na yin komai buɗe da kuma bibiyar bayanai da tabbatar da kyakkyawan shugabanci a manyan makarantu k**ar yadda hakan shi ne burin gwamnati.

Kuma lallai ne a cewar sanarwar a riƙa sabunta bayanan duk bayan watanni uku a shekara, domin ma’aikatar ilimi za ta riƙa bibiya lokaci bayan lokaci yadda waɗannan shafuka na intanet suke da ɗaukar matakan da s**a k**ata.

Gov  Mutfwang  Urge  Political Appointees to Prioritize Transparency, Accountability  in  Plateau By Golok Nanmwa,Jos Go...
10/02/2025

Gov Mutfwang Urge Political Appointees to Prioritize Transparency, Accountability in Plateau

By Golok Nanmwa,Jos

Governor Caleb Mutfwang has called on political office holders and permanent secretaries in Plateau State to work with urgency, accountability, and a shared sense of purpose in addressing the challenges facing the state.

He made the declaration while delivering his keynote address at a retreat themed “That Plateau May Shine”,” held at Miango Rest Home in Bassa Local Government Area.

Addressing government officials, on “Writing the Vision; The Time is Now,” Governor Mutfwang emphasized the need for a paradigm shift in leadership, urging participants to discard outdated ways of thinking and embrace innovative, people-centered governance.

He stressed that the time for working in isolation or prioritizing personal gain over collective progress is over.

“Assume we have only one year to make an impact. Let’s not postpone what can be done today for tomorrow.

There is no time for slumber, no time for selfishness,” he said. “Society progresses through collective effort. No one can do it alone.

"We must join hands and take advantage of the opportunities before us.”

The governor urged appointees to see their roles as an opportunity to serve and to make a difference, regardless of how long they remain in office.

He warned against complacency, reminding officials that apart from himself and the deputy governor, no one is guaranteed tenure.

“Even if you are posted to a ministry for just three months, make an impact,” he stated. “This is a position of trust. Our people are suffering, living in poverty, and they have placed their faith in us to bring solutions to their challenges. We cannot afford to fail.”

Governor Mutfwang also emphasized the importance of integrity and personal accountability, urging officials to be guided by a sense of duty to God and humanity rather than mere political loyalty.

Source: plateau state press.

Da Dumi-dumi:Gwamnan jihar Alhaji. Abba Kabir Yusuf, Kano ya nada Umar Farouk Ibrahim sabon Sakataren Gwamnati.
10/02/2025

Da Dumi-dumi:

Gwamnan jihar Alhaji. Abba Kabir Yusuf, Kano ya nada Umar Farouk Ibrahim sabon Sakataren Gwamnati.

LEADERSHIP YOU CAN TRUSTHon. JK Chris and KB Garkuwa: The Right Team for Jos North L.G.C.Able and Capable Leadership for...
04/09/2024

LEADERSHIP YOU CAN TRUST

Hon. JK Chris and KB Garkuwa: The Right Team for Jos North L.G.C.

Able and Capable Leadership for Prudent Management of All Affairs.

Vote Hon. JK Chris for Chairman and KB Garkuwa for Deputy Chairman.

Together, Let's Build a Brighter Future for Jos North!"

Hon. JK Chris is okay as Chairman and KB Garkuwa is ok as Deputy Chairman for Development and Progress in Jos North L.G.C. Vote for the Right Team!"

#

"

Shettima Ya Gargadi Gwamnatin Jihar Sokoto Kan Shirin Tube Sarkin MusulmiMataimakin shugaban kasar ya bayyana hakan ne a...
25/06/2024

Shettima Ya Gargadi Gwamnatin Jihar Sokoto Kan Shirin Tube Sarkin Musulmi

Mataimakin shugaban kasar ya bayyana hakan ne a taron kolin zaman lafiya da tsaro a jihohin arewa maso yammacin Najeriya dake gudana a jihar Katsina da ake yadawa kai tsaye a tashar talabijin ta Channels.

Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya shaidawa gwamnatin jihar Sokoto cewar wajibi ne a girmama Mai Alfarma Sarkin, Muhammad Sa'ad Abubakar, iya girmamawa .

A cewarsa "ga Mataimakin Gwamnan Sokoto, ina da dan sakon da zan baka. eh! na yarda ana cewa Sarkin Musulmin Sokoto, saidai martabarsa ta zarta hakan, shi sarki ne dake wakiltar akida. Shi wata hukuma ce daya k**ata dukkaninmu a kasar nan mu martaba iya martabawa tare da bashi kariya da bunkasawa da alkintawa da kuma tallata mutuncinsa a idon duniya.

A safiyar yau ne kungiyar da ke rajin kare hakkin Musulmi ta Najeriya (MURIC) ta bayyana damuwa game da zargin cewar gwamnan jihar Sokoto Ahmad Aliyu na shirin tube Sarkin Musulmi.

"MURIC ta baiwa gwamnan shawarar cewar ya duba kafin ya sara. Kujerar Sarkin Musulmi ta zarta ta al'ada. Kujera ce ta addini. Kuma hurumin sarkin ya zarta Sokoto. Hurumi ne daya karade fadin Najeriya. Shine jagoran addinin ilahirin Musulmin kasar."

Don haka duk gwamnan daya kuskura ya taba alfarmar kujerar Sarkin Musulmi, toh, gashi nan ga Musulmin Najeriya saboda bayan mukamin Sarkin Musulmi kuma shine Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya, a cewar Akintola.

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin al'amura da cece-kuce ke kara k**ari game da raba wasu sarakuna da kujerunsa da aka yi a jihar Kano.

A baya gwamnan Sokoto Ahmad Aliyu ya sauke wasu sarakuna 15 daga kan kujerunsu akan dalilai daban-daban.

Har yanzu gwamnatin jihar Sokoto bata ce komai ba game da zargin na kungiyar MURIC, saidai a baya tace akwai shirye-shiryen yin gyara akan sashe na 79 na dokar kananan hukumomi da harkokin masarautun jihar domin tayi daidai da al'adun jihar.

https://jasawatimes.blogspot.com/2024/06/breaking-news.html
20/06/2024

https://jasawatimes.blogspot.com/2024/06/breaking-news.html

BREAKING NEWS June 20, 2024 Abba Kabir Yusuf Quit Notice on Nassarrawa Palace  Following today's court ruling, the Kano State Government has instructed the Kano State Commissioner of Police to promptly remove the 15th Emir Aminu Ado from Nassarawa Palace, which is owned by the state.The Kano gove...

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya nemi ƴan sanda su fitar da Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero, daga ci...
20/06/2024

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya nemi ƴan sanda su fitar da Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero, daga cikin gidan Sarki na Nassarawa, daga yanzu zuwa kowanne lokaci.

Kwamishinan Shari'a na jihar Kano Barista Haruna Isah Dederi, ne ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai da yake gudanarwa yanzu haka a gidan gwamnatin jihar Kano.

Address

Jos

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jasawa Times posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Jasawa Times:

Share