Voice Of Shi'a In Nigeria

Voice Of Shi'a In Nigeria Wannan Shafi Ne Da Zaku Rika
Samun Labarai da Dumi-Duminsu na ciki da wajen Najeria. SHAFI DON KARUWAR MUSULMI

Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna //  Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Shida A  Rana Ta T...
07/08/2022

Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna // Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Shida A Rana Ta Tara.............

A safiyar wannan rana ta Lahadi 07/08/2022 Matasan Cikin Garin Gimba, S**a Fito Muzaharar Ashura me taken suna Jogin Wanda suke gabatarwa a duk Watan Ashura na ko wacce shekara, wannan shekaran sun fara ne a ranar huɗu ga watan, inda dama aka ayyana cewa za'a cigaba da fitan ne har ranan tara ga wannan wata. To Alhamdulillah wannan shine fitan su na ƙarshe a shekarar 1444H.

kaman yanda kuke gani a Hotuna Matasan gasu sun sanya Bakaken riguna don Taya Manzan Rahma Jajen Abun da ya faru da Imam Hussain a filin Karbala.

Ga wasu daga Cikin Hotunan yanda jogin din ke gudana a yanzu haka


©️Da'irarZariya
07082022M
09011444H



A Rana Ta Takwas An Gudanar Da Zaman Juyayin Shahadar Imam Hussain (As) A Garin Gimba Ta Jihar Kaduna  ........... A yam...
06/08/2022

A Rana Ta Takwas An Gudanar Da Zaman Juyayin Shahadar Imam Hussain (As) A Garin Gimba Ta Jihar Kaduna ...........

A yammacin ranar Asabar 06/08/2022 aka shiga rana ta takwas da fara gabatar da zaman makokin tunawa da shahadar Imam Hussaini (AS) a Gimba.

Ana gudanar da zaman ne a muhallin Fudiyya na garin, wakilin ƴan uwa Sheikh Shuhu ladan yake jagorantar Zaman Inda bayan kammala jawbain sa aka gabatar da waƙoƙin (Aza) na tunawa da shahadar Imam Hussain (AS), inda ake saran gobe Lahadi za'a cigaba da zaman a rana ta tara.

Daga kasa wasu daga cikin hotunan yanda zaman ya gudana ne

©Zaria Media Forum



Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna //  Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Biyar A  Rana Ta T...
06/08/2022

Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna // Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Biyar A Rana Ta Takwas.............

A safiyar wannan rana ta Asabar 06/08/2022 Matasan Cikin Garin Gimba, S**a Fito Muzaharar Ashura me taken suna Jogin Wanda suke gabatarwa a duk Watan Ashura na ko wacce shekara, wannan shekaran sun fara ne a ranar huɗu ga watan inda suke sa ran har gobe Lahadi 09 ga watan al muharam ɗin za suyi fita ƙarshe a wannan Shekarar ta 1444.

kaman yanda kuke gani a Hotuna Matasan gasu sun sanya Bakaken riguna don Taya Manzan Rahma Jajen Abun da ya faru da Imam Hussain a filin Karbala.

Ga wasu daga Cikin Hotunan yanda jogin din ke gudana a yanzu haka


©️Da'irarZariya
06082022



A Rana Ta Bakwai An Gudanar Da Zaman Juyayin Shahadar Imam Hussain (As) A Garin Gimba Ta Jihar Kaduna  ........... A yam...
05/08/2022

A Rana Ta Bakwai An Gudanar Da Zaman Juyayin Shahadar Imam Hussain (As) A Garin Gimba Ta Jihar Kaduna ...........

A yammacin ranar Juma'a 05/08/2022 aka shiga rana ta bakwai da fara gabatar da zaman makokin tunawa da shahadar Imam Hussaini (AS) a Gimba.

Ana gudanar da zaman ne a muhallin Fudiyya na garin, wakilin ƴan uwa Sheikh Shuhu ladan yake jagorantar Zaman Inda bayan kammala jawbain sa aka gabatar da waƙoƙin (Aza) na tunawa da shahadar Imam Hussain (AS), inda ake saran gobe Asbar za'a cigaba da zaman a rana ta takwas.

Daga kasa wasu daga cikin hotunan yanda zaman ya gudana ne

©Zaria Media Forum



Taron Tunawa Da Shahadar Abdullahir Radi Dan Imam Hussain (A.S) Da Yayi Shahada A Hannun Mahaifinsa A Filin Karbala………Da...
05/08/2022

Taron Tunawa Da Shahadar Abdullahir Radi Dan Imam Hussain (A.S) Da Yayi Shahada A Hannun Mahaifinsa A Filin Karbala………

Daga: Salisu Jibril Khidir

A yau Juma’a 7 ga Watan Al-Muharram, 1444 Dai-dai da 5 ga Ogustan, 2022 ‘Yan uwa Musulmi Almajiran Shaikh Ibrahim Zakzaky (H) na Zariya. s**a shiga Rana ta Bakwai a jerin Kwanukan Zaman Makokin Ashura, Rana wacce tayi dai-dai da Ranar da Imam Hussain yayi sadaukarwa da Jinin Jaririnsa, sadaukarwa mai girma ga Ubangijinsa na Jinin Dansa Abdullahir Radi, wanda yayi Shahada a Hannun Mahaifinsa Imam Hussain (A.S) a filin Karbala.

Taro ne da ake shiryawa a duk shekara. Domin tunawa da irin sadaukarwar da Imam Hussain yayi na Jinin Dansa Abdullahir Radi a filin Karbala, Hadi da wahalar da Iyalan gidan Manzon Allah S.A.WW s**a fuskanta a filin Karbala na ‘Kishin Ruwa hadi da Dauri da sarka daga Sojojin Yazidu Dan Mu’awuya, a bisa Umurninsa. suna tafe ana Duka da Bulala. A irin wannan Azabtarwar Ne Imam Hussain (A.S) ya Bukaci Sojojin Yazidu Dan Mu’awuya da su baiwa Jaririnsa mai dauke da matsanancin kishin Ruwa ya sha, amma s**a hana. Inda daga Karshe Shugaban Rundunar Sojin Mu’awuya yayi Umarni ga wani fasuki mai Suna “Harmala” ya harbeshi da kibiya, a dai-dai saitin Makogoronsa. Ya koma izuwa ga Mahaliccinsa.

Abisa haka ne ‘yan uwan na Zariya. S**a shirya taron tunawa da Shahadar Abdullahir Radi Dan Imam Hussain wanda yayi Shahada a filin Karbala, Inda Taron Ya sami Halartar ‘Yan’uwa Mata tare da Jariransu da dama daga Birni da Karkaran na Zariya.

Shakh Abdulhamid Bello ne ya Jagoranci zaman inda ya gabatar da Jawabinsa Takaitacce, ya kumayi kira ga Iyaye akan suyi koyi da irin Sadaukarwar da Aba Abdullah Imam Hussain (A.S) yayi na Sadaukarda Dansa, da shi Kansa, Ya zama idan bukatar hakan ta taso bama ‘Yayan ka ba Har Kanka, ka Sadaukar domin tabbatar da Addinin Allah Ta’alah, kasance Mai sallamawa mawa ga Ubangijinka akan komai ka mallaka, yaza ashirye kake.

akarshe Shaikh Abdulhamid Bello ya gabatar da Addu'a.

Ku kalli wasu daga cikin hotunan yadda ake gabatar 'Tamsiliyya' na waƙi'ar Karbala a wurin zaman makokin Ashura wanda ke...
05/08/2022

Ku kalli wasu daga cikin hotunan yadda ake gabatar 'Tamsiliyya' na waƙi'ar Karbala a wurin zaman makokin Ashura wanda ke ci gaba da gudana yanzu haka a garin Zariya, tareda almajiran Allama Sayyid Ibraheem Zakzaky(H)

ZAMAN JUYAYIN ASHURA RANA TA BAKWAI (7) A ABUJA__An gudanar da Tamsiliya na Fitar Abul-Fadl Abbas tare da Shahadar inda ...
05/08/2022

ZAMAN JUYAYIN ASHURA RANA TA BAKWAI (7) A ABUJA

__An gudanar da Tamsiliya na Fitar Abul-Fadl Abbas tare da Shahadar inda lokaci guda aka gudanar da tunawa da Abdullahi Radi

Yau an shiga rana ta 7 da fara Zaman Ashura a Garin Abuja. Kamar Yadda kuke gani Cikin Hotuna, an gabatar da Tamsiliya Na Shahadar Abul Fadl Abbas, Tare da Shahadar Jaririn Imam Hussain (AS), Mai Suna Abdullahir Radi, Wanda a irin Wanna rana ta 7 ga Al-muharra yayi Shanda a Filin Karbala. Daga Bisani anci gaba da Gudanar da Majalisul Aza , Wanda Mawaqa Suke Gudanarwa.

labbaikayahussain1444


AliAssajjad ibn taheer
Auwal Fudiyyah
05-08-2022

Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna //  Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Huɗu A  Rana Ta Ba...
05/08/2022

Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna // Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Huɗu A Rana Ta Bakwai...........

A safiyar wannan rana ta Juma'a 05/08/2022 Matasan Cikin Garin Gimba, S**a Fito Muzaharar Ashura me taken sunan Jogin Wanda suke gabatarwa a duk Watan Ashura na ko wacce shekara, wannan shekaran sun fara ne a ranar huɗu ga watan inda suke san ran har nan da ranar tara ga wata za suci gaba motsin.

kaman yanda kuke gani a Hotuna Matasan gasu sun sanya Bakaken riguna don Taya Manzan Rahma Jajen Abun da ya faru da Imam Hussain a filin Karbala.

Ga wasu daga Cikin Hotunan yanda jogin din ke gudana a yanzu haka


©️Da'irarZariya
05082022



RANA TA SHIDA// Zaman Juyayin Shahadar Imam Hussain (AS) A Garin Gimba Ta Jihar Kaduna..............A wannan rana ta Alh...
04/08/2022

RANA TA SHIDA// Zaman Juyayin Shahadar Imam Hussain (AS) A Garin Gimba Ta Jihar Kaduna..............

A wannan rana ta Alhamis 04/08/2022 an shiga rana ta Shida da fara gabatar da zaman makokin tunawa da shahadar Imam Hussaini (AS) a Gimba.

Ana gudanar da zaman ne a muhallin Fudiyya na garin, Inda ake gabatar da waƙoƙin (Aza) tunawa da shahadar Imam Hussain (AS), wakilin ƴan uwa Sheikh Shuhu ladan yake jagorantar Zaman. Du'a'il Khumain ya biyo bayan waƙoƙin tunawa da Shahadar Imam Hussain (As).




Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna //  Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Uku A  Rana Ta Shi...
04/08/2022

Daga Garin Gimba Ta Jahar Kaduna // Motsin Safe Lokacin Ashura Me Taken Jogin A Garin Gimba, Fita Ta Uku A Rana Ta Shida...........

A safiyar wannan rana ta Alhamis 04/08/2022 Matasan Cikin Garin Gimba, S**a Fito Muzaharar Ashura me taken sunan Jogin Wanda suke gabatarwa a duk Watan Ashura na ko wacce shekara, wannan shekaran sun fara ne a ranar huɗu ga watan inda suke san ran har nan da ranar tara ga wata za suci gaba motsin.

kaman yanda kuke gani a Hotuna Matasan gasu sun sanya Bakaken riguna don Taya Manzan Rahma Jajen Abun da ya faru da Imam Hussain a filin Karbala.

Ga wasu daga Cikin Hotunan yanda jogin din ke gudana a yanzu haka


©️Da'irarZariya
04082022



Tamsiliyyar Ashura Wanda ke Nuna Irin Yadda Waki'ar Karbala Ta Gudana. Tamsiliyyar Wanda 'Yan Uwa Na I.M PRODUCTION S**a...
04/08/2022

Tamsiliyyar Ashura Wanda ke Nuna Irin Yadda Waki'ar Karbala Ta Gudana. Tamsiliyyar Wanda 'Yan Uwa Na I.M PRODUCTION S**a Gabatar A Muhallin Zaman Ashura Dake Fudiyyah Zariya.

Media Forum
03-08-2022

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Voice Of Shi'a In Nigeria posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share