Kaduna oniine news

Kaduna oniine news Kaduna online news📲
Mune a sahun gaba wajen kawo muku labaru da ɗumi ɗuminsu

Abaka Jarin Naira Dubu Ɗari Biyu 200 wacce sana'a ce zaka yi da zaka riƙa samun ribar naira dubu biyar 5 a kullum?
13/12/2025

Abaka Jarin Naira Dubu Ɗari Biyu 200 wacce sana'a ce zaka yi da zaka riƙa samun ribar naira dubu biyar 5 a kullum?

Duniya Ce Ta Dauki Adamu Zango A Matsayin Wani, Amma A Masana'antar Fim Ni Ba Kowa Ba Ne, Idan Ana Neman Karamar Katanga...
06/12/2025

Duniya Ce Ta Dauki Adamu Zango A Matsayin Wani, Amma A Masana'antar Fim Ni Ba Kowa Ba Ne, Idan Ana Neman Karamar Katanga Mai Dadin Hawa, Wanda Aka Raina A Masana'antar To Ni Ne, Allah Ya Daukaka Ni, Amma Kusan Kaso 70 Dake Cikin Masana'antar Ba Su Yarda Su Dauke Ni A Matsayin Wani Ba, Cewar Adam A. Zango

Shin da gaske Bidiyon Tsyràìchy na Amani, Tsohuwar budurwar mawakin Arewa Bilal Villa ya bayyana ko kuwa sharri ake mata...
29/11/2025

Shin da gaske Bidiyon Tsyràìchy na Amani, Tsohuwar budurwar mawakin Arewa Bilal Villa ya bayyana ko kuwa sharri ake mata?

Kamin In Auri Gfresh Har ce min Aka yi Zàrmàlùlùnsà ba ta aiki amma na rufe ido na aureshi, kuma na zauna dashi tun bash...
24/11/2025

Kamin In Auri Gfresh Har ce min Aka yi Zàrmàlùlùnsà ba ta aiki amma na rufe ido na aureshi, kuma na zauna dashi tun bashi da komai har ya samu budi ya Koma Abuja>>Inji Matar Gfresh Maryam

inda take cewa wallahi duk wanda ya kara kafe hotonta yace itace me laifi a fadanta da Gfresh sàì tà cì Kùtùmàr..

TSARO: Ban san 'yan bindiga ba kuma ban taɓa ganin su ba karya Nasir El-Rufai Yake min da yace na biya biliyan ɗaya 1bn ...
24/11/2025

TSARO: Ban san 'yan bindiga ba kuma ban taɓa ganin su ba karya Nasir El-Rufai Yake min da yace na biya biliyan ɗaya 1bn ga 'yan bindiga -Gwamna Uba Sani

Gwamnatin Jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta ce batu da tsohon gwamna Nasir El-Rufa’i ya yi kwanakin baya na kan wai an biya Biliyan ɗaya 1bn ga ’yan bindiga, ba gaskiya ba ne ko kaɗan. Wannan na cikin hirarsa da Channels TV – wacce gwamnati ta kira magana marar tushe da nufin tayar da hankali.

A sanarwar da Kwamishinan Tsaro, Dr. Sule Shu’aibu, ya fitar:

Ya ce gwamnatin Gwamna Uba Sani ba ta taɓa biyan kuɗi ga ’yan bindiga ba, kuma ba za ta taɓa yi ba.

Ya ce Gwamna Uba Sani ba ya saduwa ko tattaunawa da ’yan bindiga, b***e ya basu ko sisi.

Ya kara da cewa ONSA, ofishin mai bai wa shugaban kasa shawara kan tsaro, ma ya taba karyata irin wannan zargi, ya kira shi jita-jita maras tushe.

Gwamnatin Kaduna ta dauki sabuwar dabarar tsaro: aiki da al’umma, karfafawa wajen ilimi da lafiya, da yaki da talauci amma ba biyan kuɗi ga masu laifi ba.

Haka zalika, kungiyoyin tsaro na ƙasa musamman Birnin-Gwari Vanguard, wadanda s**a sha wahala a zamanin El-Rufa’i, sun fito fili s**a ce maganarsa ba ta da gaskiya.

Sanarwar ta kuma tuna cewa ma wasu daga cikin jami’an da s**a yi aiki a gwamnatinsa sun taba zarginsa da yin sulhu da wasu gungun masu laifi, abin da ya sa sabon korafin nasa ya zama abin mamaki.

Gwamnati ta ce tun zuwan Gwamna Uba Sani:

Makarantu sun koma aiki,

Kasuwanni An bude,

Manoma sun koma gona,

Kuma hadin kai tsakanin jami’an tsaro da jama’a ya karu.

A ƙarshe, gwamnatin ta umurci El-Rufa’i da ya janye maganarsa ya nemi afuwar jama’a cikin mako guda, in ba haka ba za a dauki matakin doka.

Aɲ Sacē Mana Yara Mata Ɗalibai Suna Can Cikin Mąșifa Da Bąlą'i Amma Mutane Ba Su Damu Ba Kowa Harkokinsa Yake Yi, Cewar ...
24/11/2025

Aɲ Sacē Mana Yara Mata Ɗalibai Suna Can Cikin Mąșifa Da Bąlą'i Amma Mutane Ba Su Damu Ba Kowa Harkokinsa Yake Yi, Cewar Zainab Muhammad

Zainab, ta kuma ja hankalin al'umma da su maida hankali wajen fafutukar ganin an ceto yara mata ɗalibai da aka säcē a Jihar Kebbi.

A cewarta, "Yaran suna can cikin farģaba da tashin hankali suna nēman iyayensu da ƴan'uwansu suna buƙatar aminci amma mutane muna gidajenmu muna barci.

Sannan abu mafi muni ma shi ne ba mu san inda suke ba, ba mu san nau'in abin da suke ci ba, kowa ma bai cancanci wannan uƙuba ba b***e kuma yara". Inji ta.

Ta kuma yi fatan Allah Ya kuɓutar da yaran cikin aminci su dawo hannun iyayensu su samu nutsuwa kamar kowa.

NIGERIA BANZAR KASA CE....A lokacin da ake tattaunawa da shugaba Trump a wani shiri na gidan Television din Fox News Tru...
23/11/2025

NIGERIA BANZAR KASA CE....

A lokacin da ake tattaunawa da shugaba Trump a wani shiri na gidan Television din Fox News Trump ya bayyana cewa Nigeria banzar kasa ce mai cike da abun kunya,

Har yanzu baa dena halaka kiristoci ba, kuma tabbas sojojin Amurka zasu kai hare hare zuwa Nigeria in har baa dena halaka kiristoci ba...

Na damu sosai akan halin da kiristoci ke ciki a Nigeria, wasu lokutan har barci ke gagarata saboda tsabar damuwa...

Ranar Juma'a da ta wuce shekaranjiya Trump ya sake yin wannan jawabin a dai dai lokacin da jami'an Nigeria ke ziyara a cikin kasar Amurka....

Janar TY Danjuma Ya Fito Ya Yi Wata Magana Cewa Najeriya Ba Za Ta Taba Samun Tsaro Ba Saboda Wasu Manya Suna Kasuwanci D...
23/11/2025

Janar TY Danjuma Ya Fito Ya Yi Wata Magana Cewa Najeriya Ba Za Ta Taba Samun Tsaro Ba Saboda Wasu Manya Suna Kasuwanci Da Harkar, Amma Har Yanzu Ban Ga Wanda Ya Fito Ya Karyata Shi Ba, Inji Sheik Yusuf Sambo Rigachukun

Me zaku ce?

KUJI WANNAN LABARIN Innalillahi Wa'inna Ilairraji'un 😭💔Asirin Wannna Matar Yatonu!!! Tayi Hayar Matasa Marasa Imani Su K...
23/11/2025

KUJI WANNAN LABARIN Innalillahi Wa'inna Ilairraji'un 😭💔Asirin Wannna Matar Yatonu!!! Tayi Hayar Matasa Marasa Imani Su Kashe Mijinta A Garin KADUNA Rafin Guxa, Ya Bata 400K Tayi Business Shine Kudin Jarin S**a Qare Yanemi Wasu Jarin Inaga Besamu Ya Bata Bane Wlhy Takira Wannna Na Hoto Na Biyu Yana Iya Mata Aekin Kashe Mijinta Yace Baya Iyawa Shi Kadae Yanemi Dayan Me Gashin S**ayi Xata Basu 80k Innalillahi Wa'inna Ilairraji'un Wanda 50K Tafara Basu Tace Xata Basu Cikon Kudin Bayan Sun Kashe Shi Anyi Sadakar Ukku.

Se S**aje Da 50K Din Data Basu S**a Siyo Kwayar Bacci S**a Kawo Mata Akan Idan Yadawo Xeci Abinci Tasaka Masa Cikin Ruwa Yasha Yayi Bacci, Aeko Haka Tayi Yana Dawowa Tasaka Yanasha Bacci Take Ya Daukeshi Yana Fara Baccin Ta Kirasu S**axo Wanchan Me Gashin Shiga Chaka Masa Wuaqa, Kuma Tashiga Jikinsa Sosae Itakuma Da Hanunta Ta Dauko Filo Ta Murqushe Kansa Yanata Ihu.😭😭😭

Wannna Ihun Da Yake Jama'ar Maqotansu S**aji Akaxo Da Sauri Yanxu Tana Hannun Hukuma Da Ita Da Matasan Nadora Video A Page Dina Xakuji Sauran Bayanin Daga Bakinta Da Nasu, Innalillahi Wa'inna Ilairraji'un. Sbd Jari Kibada 50K Akashe Mijinki Tsinan Niya Tama Bayani Idonta Ko Kunta Bbu. ALLAH Yamana Tsari Da Mummnan Qaddar

DA DUMI-DUMI: Idan Ɗanka Ya Kauce Hanya, Ka Bar Shi Duniya Ta Koya Masa Hankali, Nasiru El-Rufai Ga Gomnatin Jihar Kadun...
24/08/2025

DA DUMI-DUMI: Idan Ɗanka Ya Kauce Hanya, Ka Bar Shi Duniya Ta Koya Masa Hankali, Nasiru El-Rufai Ga Gomnatin Jihar Kaduna

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa ya tsine wa Gwamnatin jihar Kaduna mai ci a yanzu, bayan ya ce ba ta ci gaba da tafiya a kan turbar da aka gina ba.

A wata hira da aka yi da shi, El-Rufai ya ce a rayuwa, idan ɗanka ya kauce hanya bayan ka yi iya ƙoƙarinka wajen gyara shi, to akwai bukatar ka tsine masa ka bar duniya ta koya masa darasi.

> “Idan ɗanka ya kauce, ka yi ƙoƙarin fahimtar da shi ya gyara, amma ya ƙi, to tsine masa za ka yi, ka bar duniya ta koya masa hankali,” in ji El-Rufai.

Wannan jawabi na El-Rufai ya fito fili yana nuna ɓacin ransa da yadda gwamnatin Jihar Kaduna ta yanzu ke tafiyar da mulki. Sai dai bai kira sunan Gwamna Uba Sani kai tsaye ba, amma alamu na nuni da cewa maganarsa ta shafi gwamnatin da ta gaje shi ne.

Har yanzu babu martani kai tsaye daga Gwamna Uba Sani ko gwamnatin jihar game da wannan kalami.

Wannan furuci ya tayar da cece-kuce a kafafen sada zumunta, inda wasu ke ganin El-Rufai ya yi tsauri da kalamansa, yayin da wasu ke kallon hakan a matsayin wani nau’in nuna gazawar gwamnatin mai ci.

DA DUMI-DUMI: Dan gidan IBB yaki karbar mukamin da Tinubu ya bashi na shugaban bankin Manoma. Me za ku ce?Abba Sani Pant...
21/07/2025

DA DUMI-DUMI: Dan gidan IBB yaki karbar mukamin da Tinubu ya bashi na shugaban bankin Manoma.

Me za ku ce?

Abba Sani Pantami

Dala dubu dari da hamsin kacal ($150,000) a asusun kansa, da kuma naira miliyan 30 ( ) a asusun Union, hannayen jari, sh...
19/07/2025

Dala dubu dari da hamsin kacal ($150,000) a asusun kansa, da kuma naira miliyan 30 ( ) a asusun Union, hannayen jari, shanu, fili biyu da ba a gina ba, da gidaje biyu. Babu asusun waje, babu dukiya a ƙasashen waje.

Mutumin da ya yayi shugaban ƙasa na dimokradiyya sau biyu, shugaban ƙasa a mulkin soja, shugaban PTF, da kuma minista a tarayyar Najeriya.

Mutum ne da ba za ka iya kiransa da barawo ba,
Mutum da ba za ka iya kiransa da mayen mata ba,
Mutum da ba za ka iya kiransa da makaryaci ba,
Mutum da ba za ka iya kiransa da munafuki ba.
Kuma shine mutumin da kake rawa saboda mutuwarsa, asara ce babba.

Ba mamaki, Ibo (Inyamirai) suke kiranka ABOKI,
Ba mamaki, suna kiran ku jahilai,
Ba mamaki, suna kiran ku akuya.

Kai JAHILCI MUSIBA NE.
Allah, wallahi, jahilci yafi hauka wuyar magani!

Allah ya kara rahama ga kabarinka Baba .

Address

Rigasa
Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kaduna oniine news posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category