Kaduna oniine news

Kaduna oniine news Kaduna online news📲
Mune a sahun gaba wajen kawo muku labaru da É—umi É—uminsu

DA DUMI-DUMI: Dan gidan IBB yaki karbar mukamin da Tinubu ya bashi na shugaban bankin Manoma. Me za ku ce?Abba Sani Pant...
21/07/2025

DA DUMI-DUMI: Dan gidan IBB yaki karbar mukamin da Tinubu ya bashi na shugaban bankin Manoma.

Me za ku ce?

Abba Sani Pantami

Dala dubu dari da hamsin kacal ($150,000) a asusun kansa, da kuma naira miliyan 30 ( ) a asusun Union, hannayen jari, sh...
19/07/2025

Dala dubu dari da hamsin kacal ($150,000) a asusun kansa, da kuma naira miliyan 30 ( ) a asusun Union, hannayen jari, shanu, fili biyu da ba a gina ba, da gidaje biyu. Babu asusun waje, babu dukiya a ƙasashen waje.

Mutumin da ya yayi shugaban ƙasa na dimokradiyya sau biyu, shugaban ƙasa a mulkin soja, shugaban PTF, da kuma minista a tarayyar Najeriya.

Mutum ne da ba za ka iya kiransa da barawo ba,
Mutum da ba za ka iya kiransa da mayen mata ba,
Mutum da ba za ka iya kiransa da makaryaci ba,
Mutum da ba za ka iya kiransa da munafuki ba.
Kuma shine mutumin da kake rawa saboda mutuwarsa, asara ce babba.

Ba mamaki, Ibo (Inyamirai) suke kiranka ABOKI,
Ba mamaki, suna kiran ku jahilai,
Ba mamaki, suna kiran ku akuya.

Kai JAHILCI MUSIBA NE.
Allah, wallahi, jahilci yafi hauka wuyar magani!

Allah ya kara rahama ga kabarinka Baba .

Idan Kuna son Mahaifinku, Baba Buhari ya samu sauki a wajan Allah sai kun bude wata gidauniyar taimakawa jama'a saboda m...
19/07/2025

Idan Kuna son Mahaifinku, Baba Buhari ya samu sauki a wajan Allah sai kun bude wata gidauniyar taimakawa jama'a saboda maganar gaskiya a lokacin mulkin mahaifinku ya jefa mutane da yawa a wahala

Wannan Malamin ya gayawa iyalan Buhari hadda ma masoyansa.

DA DUMI-DUMI: Iyalan Marigayi Buhari Sun Aikata Abin Da Ya Yi K**a da Kiristãñci ~ Lawan Triumph Fitaccen malamin addini...
19/07/2025

DA DUMI-DUMI: Iyalan Marigayi Buhari Sun Aikata Abin Da Ya Yi K**a da Kiristãñci ~ Lawan Triumph

Fitaccen malamin addini, Sheikh Lawan Abubakar Triumph, ya bayyana cewa wasu daga cikin iyalan tsohon shugaban ƙasa, marigayi Muhammadu Buhari, sun aikata abin da ya dace da al’adun Kirístøci yayin jana’izarsa.

Sheikh Triumph ya yi wannan furuci ne yana mai nuna rashin jin daɗinsa kan yadda wasu daga cikin ‘yan uwan mamacin s**a bayyana a cikin baƙaƙen kaya da halayen da bai dace da tsarin Musulunci ba, a cewarsa.

Me zaku ce kan zargin da malam yayi?

WATA SABUWA: "Yan Shi'a sun saki jerin sunayen wasu daga cikin mutanen da tsohon shugaba Marigayi Muhammadu Buhari ya kâ...
18/07/2025

WATA SABUWA: "Yan Shi'a sun saki jerin sunayen wasu daga cikin mutanen da tsohon shugaba Marigayi Muhammadu Buhari ya kâshe musu a Zariya shekarar 2015.

1. Sayyid Hammad Zakzaky Zaria Gyelles
2. Sayyid Ali Zakzaky Zaria Gyellesu
3. Sayyid Humaid Zakzaky Zaria Gyellesu
4. Hajiya Fatima ( Gogo Binta ) Gyellesu
5. Muntaka Sani Haruna Samaru - Zaria
6. Muhammad Auwal Tandari - Potiskum
7. Babawuro Baffa Nafada - Gombe
8. Babawuro Baffa Abubakar Nafda - Gombe
9. Tijjani Muhammad Jigawa Gagiya - Guri
10. Tijani Muhammad Gagiya Malam - Madori
11. Shu ' aibu Ofar Fada Jigawa Malam - Madori
12. Muhammad Usman Jigawa Malam - Madori
13. Shu ' aibu Dauda Jigawa Malam - Madori
14. Sawwanu S Hamza Malam - Madori
15. Khalid Abdullahi Jigawa Malam - Madori
16. Awwal Abubakar Guyu Malam - Madori
17. Sayyid Mustapha Lawan Nasidi - Potiskum
18. Salihu Muhammad Uganda - Potiskum
19. Muhammad Salihu Dambua - Potiskum
20. Usman Garba Sakafa - Potiskum
21. Al -amin Abbas Dambua - Potiskum
22. Muhammad Isa Adamu - Potiskum
23. Muhammad Maini Abdullahi - Potiskum
24. Bello Isma' il ( Abban Yaya ) - Potiskum
25. Isa Sa ' idu M/Bukar Street - Potiskum
26. Muhammad Isma ' il Jigawa - Potiskum
27. Zakari Abdullahi - Potiskum
28. Musa Abdullahi - Potiskum
29. Abdullahi Hassan - Potiskum
30. Umar Isyaku Mamudo - Potiskum
31. Bello Sama' ila Abdullahi - Potiskum
32. Al Amin A Abbas Sharif - Potiskum
33. Muhammad Salihu Sakafa - Potiskum
34. Muhammad Isa Adamu - Potiskum
35. Yusuf Muhammad Gaidam
36. Alhaji Muhmmad Sani Abubakar Udawa
37. Abubakar Hakika Udawa
38. Aliyu Abubakar Birnin Gwari
39. Sa ' idu Abdullahi Udawa
40. Abdullahi Shu 'aibu Zaria Tudun Jukun
41. Bello Umar Maimagani Zaria Tudun Jukun
42. Zakariya Dan Marka Zaria Tudun Jukun
43. Mu 'azu Alarama Zaria Tudun Jukun
44. Usman Musa Zaria Tudun Jukun
45. Abdulrashid Yusuf Es**rt Zaria
46. Saifullahi Kabir Mai Nama Zaria
47. Basiru Sani Zaria Tudun Jukun
48. Saifulddeen Umar Zaria Tudun Jukun
49. Abubakar Asim Danlami ( Alfa ) Zaria

MASU ZANGAZANGAR MURNAR MUTUWAR BUHARI SUN GAMU DA MUMMUNAN HAÆŠARI A KANODaga Wakilinmu__________A yau Litinin, wani mum...
15/07/2025

MASU ZANGAZANGAR MURNAR MUTUWAR BUHARI SUN GAMU DA MUMMUNAN HAÆŠARI A KANO

Daga Wakilinmu
__________
A yau Litinin, wani mummunan haÉ—ari ya rutsa da wasu gungun masu murnar mutuwar Shugaba Muhammadu Buhari.

K**ar yadda majiyarmu ta tabbatar, wata tirela ce ta kucce, ta afka cikin gungun wasu matasa da ake zargin suna gudanar da zangazangar murnar mutuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Wani shaidar da ya gane wa idonsa yadda al'amarin ya faru, ya bayyana cewa motar ta kuɓuce wa direbanta, inda ta murƙushe ɗaya daga cikin masu zangazangar.

Haka kuma, a daidai lokacin, wata mota ta daban, wacce take É—auke da mutum uku, ita ma haÉ—arin ya shafe ta.

An gano cewa dukkan matasan uku da ke cikin ƙaramar motar, waɗanda aka shaida sunayensu da Sani, Amar da Jafar, dukkansu sun rasu a nan take.
__________


Photo Credit: Dud Malumfashi

TURKASHI: Shin ko kunsan Idan Mutum Ya Mùtu Zai Iya Dawo Wa Duniya Ya Rayu - Sheikh Qasiyuniy Sheikh Sidi Musal Qasiyuni...
04/07/2025

TURKASHI: Shin ko kunsan Idan Mutum Ya Mùtu Zai Iya Dawo Wa Duniya Ya Rayu - Sheikh Qasiyuniy

Sheikh Sidi Musal Qasiyuni Kabara ya bayyana hakane a cikin wani faifen bidiyon karatun sa.

Shehin malamin ya kafa hujja da cewar Annabi Isa ya tayar da matacce bayan ya mutu, kuma yaje yaci gaba da rayuwarsa kamar bai taba mutuwa ba da izinin Allah.

Don haka malamin ya tabbatar da cewar Musulmi su dena shakku akwai dawowar wanda ya mutu kafin a tashi kiyama.

Me za ku ce???

Hukumar Hisba a Jihar Katsina ta kwace wasu Tiyoyin Awon Hatsi, da Æ´an kasuwa ke amfani da su wajen tauye mudu, a Kasuwa...
04/07/2025

Hukumar Hisba a Jihar Katsina ta kwace wasu Tiyoyin Awon Hatsi, da Æ´an kasuwa ke amfani da su wajen tauye mudu, a Kasuwar Garin Dutsinma.

📷KatsinaStateHisbaBoard

WATA SABUWA"An garzaya da Yusuf Tsohon Saurayin Aisha Humaira Asibitin Shika Dake Zariya, Idan Baku manta ba kwanakin da...
09/05/2025

WATA SABUWA"

An garzaya da Yusuf Tsohon Saurayin Aisha Humaira Asibitin Shika Dake Zariya, Idan Baku manta ba kwanakin da s**a wuce Munkawo muku Labarin wannan matashi wanda ya dauki tsawon lokaci yana Asusu Domin ya Auri masoyiyar Tasa, Daga karshe Wata mai suna zainab wacce Take take Zaune Jushi Zariya Tace jiya ake Tabbatar mata Yusuf ya kwanta a asibitin amma an sallamoshi yadawo gida jikin da sauki"

Binciken mu ya tabbatar mana Yusuf baima taba yin Ido biyu da ita masoyiyar Tasa ba, Soyayya ta shiga zuciyarsa nata kuma ya kasa cirewa.

mezakuce?

Daga Karshe Dai Malam Dogo Ya Gana Da Mataimakin shugaban kasa Kashim Shattima Ko Kun Tuna Malam Dogo?A daren jiya Malam...
08/05/2025

Daga Karshe Dai Malam Dogo Ya Gana Da Mataimakin shugaban kasa Kashim Shattima

Ko Kun Tuna Malam Dogo?

A daren jiya Malam Hassan Dogo da Manajan shi sun gana da mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima.

Malam Dogo ya sha fura ta É—ari biyar, sugan dari uku da coke, sannan ya samu jarin miliyan biyu a wajen Kashim ya kuma bawa manajan Hassan Dogo dubu dari biyar don siyawa Malam Dogo fura da sugan dubu daya kullum.

Duk Wanda Ya Aure Ni Zai Ga Biyayya, Saboda Dogon Zawarci Da Na Yi Ina Tantancewa Ne, Inji Faizat AbubakarAllah Ya baiwa...
19/04/2025

Duk Wanda Ya Aure Ni Zai Ga Biyayya, Saboda Dogon Zawarci Da Na Yi Ina Tantancewa Ne, Inji Faizat Abubakar

Allah Ya baiwa mai rabo sa'a!

ZAMFARA: Ƴan Bindiga Sun Sace Shugabannin APC a kan Hanyarsu Ta Zuwa Gidan Sanata Yari.Ƴan bindiga sun yi ta'asa a jihar...
03/03/2025

ZAMFARA: Ƴan Bindiga Sun Sace Shugabannin APC a kan Hanyarsu Ta Zuwa Gidan Sanata Yari.

Ƴan bindiga sun yi ta'asa a jihar Zamfara inda s**a yi garkuwa da shugabannin APC biyar daga Kaura Namoda yayin da suke tafiya Mafara .

An tabbatar da cewa lamarin ya faru ne ranar Asabar 1 ga Maris, 2025 a yankin Zamfara da ke Arewacin Najeriya.

Tuni dai dama yankin ke fama da matsalar rashin tsaro Cikin wadanda aka sace É—in akwai Yahaya Sani Dogon Kade, Shugaban Dan Isah Ward, da Bello Dealer, Shugaban Sakajiki Ward.

Rahotanni sun ce 'Yan bindigan sun kai wa motocin APC hari a hanyarsu ne yayin da suke hanyar su ta zuwa gidan Sanata Abdulaziz Yari, inda s**a yi garkuwa da mutane biyar daga cikin tawagar matafiyan, Demokradiyya ta rawaito

Address

Rigasa
Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kaduna oniine news posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category