Hankaka News

Hankaka News Domin Samun Ingantattun Labarai.....

An K**a Wasu Yan Nigeria Da Shigar Larabawa A Algeria Zasu Gudu Dubai 🤣🤣Wato Duk Inda Dan Nigeria  Yake dole se yanuna k...
19/07/2025

An K**a Wasu Yan Nigeria Da Shigar Larabawa A Algeria Zasu Gudu Dubai 🤣🤣

Wato Duk Inda Dan Nigeria Yake dole se yanuna kansa Allah Kara daukaka mana Nigeria tamu ta gado Basu Fente Yar Bakin Nasu Bah Oho 😂😂

DA DUMI-DUMI: Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya fice daga jam'iyyar PDP Ya kuma ADC a hukumance.KBC Haus...
16/07/2025

DA DUMI-DUMI: Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya fice daga jam'iyyar PDP Ya kuma ADC a hukumance.

KBC Hausa

DA DUMI-DUMI: Allah Ya yiwa tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari rasuwa.Kakakin da, Garba Shehu ne ya wallafa a shafin...
13/07/2025

DA DUMI-DUMI: Allah Ya yiwa tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari rasuwa.

Kakakin da, Garba Shehu ne ya wallafa a shafinsa na X, inda ya ce iyalin Buhari din ne su ka sanar.

Ga sanarwar ta shi da harshen turanci.

"INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJIUUN.

The family of the former president has announced the passing on of the former president, Muhammadu Buhari, GCFR, this afternoon in a clinic in London.
May Allah accept him in Aljannatul Firdaus, Amin."

Allah Ya gafarta masa.

JIYA --JIYA : YAN DABA SUN FARMA HON Nasir Aliyu Babanyaya a ZariyaA Jiya Ne Wasu Da Ba'asan Ko Suwaye Ba Sun Farmaki Ta...
29/06/2025

JIYA --JIYA : YAN DABA SUN FARMA HON Nasir Aliyu Babanyaya a Zariya

A Jiya Ne Wasu Da Ba'asan Ko Suwaye Ba Sun Farmaki Tawagar Hon Nasir Aliyu Babanyaya Dan Takaran Dan Majalisar Wakilai Na Zaria Kewaye,

Hakan Ya Biyo Bayan Halartar Taron Kaddamar Da Wasu Muhimman Ayyuka Da Rt Hon Abbas Tajuddeen Kakakin Majalisar Tarayya Nigeria Yayi A Garin Zaria.

Bayan Kammalawar Ne Hon Nasir Aiyu Babanyaya Na Kan Hanyar Komawar Sa Da Jama'ar Sa Shi Ne Wasu Yan Daba Da ba Asan Ko Suwaye Ba s**a farmake Shi Bayan Magrib, Inda Yan Daban S**a Ji Ma Mutanan Hon Rauni Na Sara Da Muggan Mak**ai A Yanzu Daya Daga Cikin Mutanan Hon Na Kwance A Asibiti Yana samun Kulawa Daga Raunukan Da Ya Samu!

Yan Daban Sun Nemi Hallaki Ni, Da Kyar Nasha Inji Hon Nasir Aliyu Babanyaya, Yace Yan Daban Sun nemi Hallaka Shi Amma Allah Swt Ya Tsareratar Da Shi.

In Bamu Manta Ba Hukumar Zabe Na Kasa ta fitar Da Sanarwa Cewa Za A Gudunar Da zaben Cike Gurmi A Fadin Nigeria a Watan August 2025, Zaria Kewaye Na Daya Daga cikin Inda Za A Gudunar Da Wadannan Zaben!

A Yanzu Haka Dai Hon Nasir Babanyaya Ya Dai Matakin Na Shari'a Inda Tuni Ya shigar Da Kara A Wajan Hukuma

Shin A Wani Dalili Ne Yasa Aka Nemi Hallaka Hon Babanyaya?

Daga
Usman Rabiu

Najeriya za ta kwashe mutanenta daga Isra'ila da Iran
18/06/2025

Najeriya za ta kwashe mutanenta daga Isra'ila da Iran

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo, Ya Fice Daga PDP Ya Koma APCTsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Namad...
18/06/2025

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Namadi Sambo, Ya Fice Daga PDP Ya Koma APC

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Namadi Sambo, ya fice daga jam’iyyar adawa ta PDP tare da bayyana shiga jam’iyyar mai mulki, APC, a hukumance...

Ko Me Yajanyo Hakan..?

Yanzu-Yanzu: Yan yankin mazabar shiyyar Funtua ta jahar Katsina sun koka inda da dama ke cewa basu taba samun Sanata da ...
21/05/2025

Yanzu-Yanzu: Yan yankin mazabar shiyyar Funtua ta jahar Katsina sun koka inda da dama ke cewa basu taba samun Sanata da bai tabuka abin azo agani a yankin irin Dandutse ba.

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN Kwararren Matukin Jirgin Sama, Captain Shehu Iyal Ya Rasu Allah Ya Yi Wa Kwararren Ma...
15/05/2025

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN

Kwararren Matukin Jirgin Sama, Captain Shehu Iyal Ya Rasu

Allah Ya Yi Wa Kwararren Matukin Jirgin Sama Kuma Tsohon Mai Ba Shugaban Kasa Shawara Obasanjo Kan Harkokin Sufurin Jiragen Sama, Alhaji Shehu Iyal Ya Rasu Yau Alhamis A Birnin Abuja.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Da Dumi-Dumi:Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB) ta yi amai ta lashe.Bayan ta musanta duk zarge-zarge...
15/05/2025

Da Dumi-Dumi:Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB) ta yi amai ta lashe.

Bayan ta musanta duk zarge-zargen da aka yi cewa tana da hannu a rashin kyawun sak**akon jarabawar da ta shirya, shugaban hukumar ya fito ya amsa laifin.

Yayin wata ganawa da ya yi da manema labarai, Farfesa Is-haq Oloyede ya ce dalibai 379,997 abin ya shafa, kuma hukumar za ta sake shirya musu wata jarabawar.

Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi duba ne a kan dalilan Hukumar ta JAMB.

Yanzu-Yanzu:Atiku ya soki EFCC kan tsare Hon Gudaji Kazaure
11/05/2025

Yanzu-Yanzu:Atiku ya soki EFCC kan tsare Hon Gudaji Kazaure

Da Dumi-Dumi:Sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda 13,541,sun k**a masu laifi 17,469 cikin watanni 21
08/05/2025

Da Dumi-Dumi:Sojojin Najeriya sun kashe 'yan ta'adda 13,541,sun k**a masu laifi 17,469 cikin watanni 21

Yanzu-yanzu:EFCC ta k**a tsohon ɗan majalisa Gudaji Kazaure kan karɓar Naira miliyan 70 Gurin Emefiele.
08/05/2025

Yanzu-yanzu:EFCC ta k**a tsohon ɗan majalisa Gudaji Kazaure kan karɓar Naira miliyan 70 Gurin Emefiele.

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hankaka News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hankaka News:

Share