Dokin kara 24

Dokin kara 24 Kafar watsa labarai a cikin harshen hausa

Mutane Suna mamakin Yanda hular Tinubu Bata Hana a Saka Shi a motar gidan maza ba🤔
18/04/2026

Mutane Suna mamakin Yanda hular Tinubu Bata Hana a Saka Shi a motar gidan maza ba🤔

Jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar k**a wasu matasa da bindiga kirar pistol da harsasai a garin Kuru, Jos South Loca...
14/04/2026

Jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar k**a wasu matasa da bindiga kirar pistol da harsasai a garin Kuru, Jos South Local Government.

Allah Ya Kara tona asirin azzalumai marasa son zama lafiya a jihar Filato.🤲😢

Da Dumi Dumi Gwamnatin Kano ta ce Sarki Muhammad Sanusi II ne zai yi Hawan Sallah.
19/03/2026

Da Dumi Dumi

Gwamnatin Kano ta ce Sarki Muhammad Sanusi II ne zai yi Hawan Sallah.

YANZU-YANZU: 1ràn ta ce babu sulhu tsakaninta da Am0ruƙa da 1$ra£l tana mai cewa ta shirya gwabza ¥aƙi da su na tsawon s...
12/03/2026

YANZU-YANZU: 1ràn ta ce babu sulhu tsakaninta da Am0ruƙa da 1$ra£l tana mai cewa ta shirya gwabza ¥aƙi da su na tsawon shekaru 20.

Ƙasar ta ce wajibi ne a kanta ta ɗauki fansar yara 170 da harin Am0ruƙa ya ka$he a wata makaranta, tana mai cewa duk rai ɗaya sai ta ɗauki fan$arsa da ra¥ukan maƙiya goma.

Me za ku ce?

MALAMAI MAGADA ANNABAWA.....Ina Kira Ga Malamai Su Yi Taka-Tsan-Tsan Da Shiga Hidimar Zaben 2027 Wajen Kiran Mutane Da S...
10/03/2026

MALAMAI MAGADA ANNABAWA.....

Ina Kira Ga Malamai Su Yi Taka-Tsan-Tsan Da Shiga Hidimar Zaben 2027 Wajen Kiran Mutane Da Su Yi Wane, Su Yi Wane. Ku Ji Tsoron Allah Idan Har Baka Da Alkibla Wacce Za Ta Zama Mafita Ga Al'umma To Ka Danne Son Zuciyarka, Ka Kalli Al'umma, Kada Ka Kalli Kungiyarka.

Cewar Sheik Guruntum

Trump baya farin ciki da sabon jagoran addini na kasar Iran Mujtaba Khamenei da aka zaba -inji jaridar, Fox News Daga: (...
09/03/2026

Trump baya farin ciki da sabon jagoran addini na kasar Iran Mujtaba Khamenei da aka zaba -inji jaridar, Fox News

Daga: (Ayau News)

Shugaban Amurka Trump yace bai ji daɗin sabon jagoran addini na ƙasar Iran ba, Mojtaba Khamenei,

Rahotanni sun ce Trump ya bayyana hakan ne a wata hira da tashar Fox News ta Amurka, inda ya nuna rashin amincewarsa da zabin da Iran din ta yi,,, me zakuce?

Hoto Na Sama Kafin a Dakatar Da Dr. Alkali zaria Tafsiri Na Kasa Bayan an Hana Shi Tafsir
07/03/2026

Hoto Na Sama Kafin a Dakatar Da Dr. Alkali zaria Tafsiri Na Kasa Bayan an Hana Shi Tafsir

Iran ta kuskuri kashe Donald Trump, Inji ma'aikatar tsaron AmurkaMa’aikatar tsaron Amurka ta ce Iran ta yi yunkurin kash...
05/03/2026

Iran ta kuskuri kashe Donald Trump, Inji ma'aikatar tsaron Amurka

Ma’aikatar tsaron Amurka ta ce Iran ta yi yunkurin kashe shugaban Amurka Donald Trump, inda ta kara da cewa sojojin Amurka sun kashe wani jami’in Iran ɗin da ake zargi da jagorantar shirya wannan yunkuri.

BBC ta rywaito cewar, Sakataren tsaron Amurka Pete Hegseth ne ya sanar da hakan a yayin da yake magana da ‘yan jarida a hedkwatar ma’aikatar tsaron Amurka ta Pentagon.

KUN SAN ABINDA YAKE FARUWA KUWA? Wannan mutumi da kuke gani bayahuden Amurka ne kuma dan majalisar dokokin tarayya ta Am...
03/03/2026

KUN SAN ABINDA YAKE FARUWA KUWA?

Wannan mutumi da kuke gani bayahuden Amurka ne kuma dan majalisar dokokin tarayya ta Amurka wanda ake kira da Riley M. Moore

Ta hannunsa ne masu neman yakar addinin Musulunci da Musulmai a Nigeria suke bi wajen kullawa Musulmin Nigeria mummunan makirci da sharri

Jiya Litinin Riley M. Moore tare da hadin gwiwar ma'aikatar kula da harkokin waje na Amurka s**a gabatar da wani rubutaccen kuduri a fadar Shugaban Kasar Amurka mai dauke da kundin bayanai na yakar Musulmin Nigeria

A cikin kundin, sun bukaci Gwamnatin Amurka ta tilasta wa masu iko da Nigeria a cire duk wani tsarin shari'ah na Musulunci a Nigeria gaba daya

Sannan sun bukaci a cire dokar hukunta duk wanda ya yiwa Annabi (SAW) batanci a Nigeria

Idan sun cimma wannan bukata tasu to mu Musulmin Nigeria zamu koma k**ar bamu da addinin mu zama k**ar dabbobi kenan

Wannan shine mugun tanadin da ake yiwa Musulmin Nigeria wanda ya k**ata kowa ya ji kuma ya sani

Allah mun kawo karansu gareKa, Allah Ka mana maganinsu

Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta kai hari ofishin Netanyahu  Rundunar IRGC ta Iran ta ce sabon harin mak**ai masu linzami ...
02/03/2026

Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta kai hari ofishin Netanyahu

Rundunar IRGC ta Iran ta ce sabon harin mak**ai masu linzami da ta kai ya nufi ofishin Netanyahu da kuma wurin da kwamandan rundunar sojojin saman Isra’ila yake, a wani hari na bazata.

Ta kuma ce ba'a san makomar Netanyahu ba a halin yanzu bayan harin.

📷/: Benjamin Bibi Netanyahu/: Credit/[ Licensed Under Creative Common]

Sai Abba ya yi danasanin komawa jam'iyyar APC 2027:- KwankwasoTsohon Gwamnan jihar Kano Engr Rabiu Musa Kwankwaso ya nun...
29/01/2026

Sai Abba ya yi danasanin komawa jam'iyyar APC 2027:- Kwankwaso

Tsohon Gwamnan jihar Kano Engr Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna bacin ransa akan komawar Gwamnan Kano Engr Abba Kabir Yusuf jam'iyyar APC.

"Ban taba tunanin Abba zai yi wannan cin amana da butulci ba, kuma na ji zafin haka".

"Amma Abba ya sani cewa sai ya yi danasanin abin da ya yi". Inji Kwankwaso...

Address

Kaduna
09023624451

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dokin kara 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Dokin kara 24:

Share