Dandume Post

Dandume Post Dandume Post is the online service. It is a large network of website including such high profile.

Muna ma ɗaukacin al'ummar musulmi Barka da shan ruwa.
20/03/2026

Muna ma ɗaukacin al'ummar musulmi Barka da shan ruwa.

Makudan Biliyoyin Naira da Tinubu ya zuba domin nasara a zaben 2027, Likitan Kanada ya ce sun Isa su gyara wutar lantark...
19/03/2026

Makudan Biliyoyin Naira da Tinubu ya zuba domin nasara a zaben 2027, Likitan Kanada ya ce sun Isa su gyara wutar lantarki, ilimi, Hanyoyi da Lafiyar Najeriya. Inji Onwumelu Likitan kasar Canada.

Dandume Post

Me kamfanin raba wutar lantarki ke nufi ne da garin Dandume? Dandume Post
18/03/2026

Me kamfanin raba wutar lantarki ke nufi ne da garin Dandume?

Dandume Post

Ko me yasa al'ummar mu ke samun ƙarancin wutar lantarki a watan azumi, lokacin da ya kamata ace al'umma sun wadatu kenan...
13/03/2026

Ko me yasa al'ummar mu ke samun ƙarancin wutar lantarki a watan azumi, lokacin da ya kamata ace al'umma sun wadatu kenan da hasken lantarki.
Dandume Post

" Yakamata shuwagabannin mu na karamar hukumar Dandume su duba koken shuwagabannin kungiyar Dalibai ta DALSA " Cewar Abd...
05/03/2026

" Yakamata shuwagabannin mu na karamar hukumar Dandume su duba koken shuwagabannin kungiyar Dalibai ta DALSA "
Cewar Abdulkadir Muhammad Dandume.
Dandume Post

Kungiyar Daliban Karamar Hukumar Dandume, Dandume Local Government Students Association (DALSA) – Mother Union, ta bayya...
05/03/2026

Kungiyar Daliban Karamar Hukumar Dandume, Dandume Local Government Students Association (DALSA) – Mother Union, ta bayyana damuwarta kan abin da ta kira rashin isasshen hadin kai da kulawa daga shugabannin yankin ga matasa da kungiyoyin dalibai.

A cikin korafin da kungiyar ta aike, ta ce duk da cewa Dandume na da manyan ‘yan siyasa da ke rike da mukamai a matakai daban-daban na gwamnati, har yanzu ba a ga irin kusancin da ake bukata tsakanin shugabanni da matasan yankin ba.

Kungiyar ta bayyana cewa a wasu kananan hukumomi ana bai wa kungiyoyin dalibai muhimmanci ta hanyar shirya musu taruka, bitoci da sauran shirye-shiryen da ke taimakawa bunkasa ilimi da jagoranci.

Sai dai ta ce a Dandume har yanzu ba a dauki kungiyoyin dalibai da muhimmancin da ya dace ba.

DALSA ta kara da cewa matasa su ne ginshikin cigaban kowace al’umma, don haka akwai bukatar shugabannin yankin su kara bude kofar tuntuba da hadin kai domin samar da shirye-shiryen da za su amfanar da dalibai da matasa gaba daya.

Kungiyar ta bukaci a samar da tsari na dindindin da zai hada shugabanni da kungiyoyin dalibai domin tattauna matsaloli da hanyoyin magance su.

Har zuwa lokacin hada wannan rahoto, ba a samu martani daga bangaren shugabannin da abin ya shafa ba.
Dandume Post

Babbar Jam'iyyar adawa ta ADC ta fara rijistar membobin ta a faɗin Najeriya. Kana iya mallakar na ka membership card ta ...
01/03/2026

Babbar Jam'iyyar adawa ta ADC ta fara rijistar membobin ta a faɗin Najeriya. Kana iya mallakar na ka membership card ta wannan link.

Kuna ganin APC za ta ba matasan Funtua Dandume dama kamar yadda babbar Jam'iyyar adawa ta ADC ke yi a halin yanzu. Da ak...
28/02/2026

Kuna ganin APC za ta ba matasan Funtua Dandume dama kamar yadda babbar Jam'iyyar adawa ta ADC ke yi a halin yanzu. Da akwai matasa da dama cikin ma su neman kujeru daban daban a cikin jam'iyyar, amma ana ganin da wuya haƙar su ta cimma ruwa saboda dabi'a ta jam'iyyar wajen tafiya da tsofaffi madadin matasa har a matakan da samari ya kamata ace sun dafe.
Amma menene ra'ayin ku?
Dandume Post

28/02/2026

YANZU-YANZU: Iran ta kai hari Qatar, a matsayin Ramuwar gayya.

🔺 Rahoto: An kai hari kan sansanin rundunar sojojin ruwan Amurka da ke ƙasar Bahrain ta hanyar makaman linzami masu nisa...
28/02/2026

🔺 Rahoto: An kai hari kan sansanin rundunar sojojin ruwan Amurka da ke ƙasar Bahrain ta hanyar makaman linzami masu nisa (ballistic missiles) daga Iran.

YANZU-YANZU: Makamai masu linzami na Iran, hade da jirage marasa matuka sun sauka a birnin Holon, birnin mefi ban sha'aw...
28/02/2026

YANZU-YANZU: Makamai masu linzami na Iran, hade da jirage marasa matuka sun sauka a birnin Holon, birnin mefi ban sha'awa ga Isra'ilawa. MajIyar Iran Times

Iran ta tsayar da makamai masu linzami don mayar da ramuwar gayya da makamai masu ban mamaki. Rahoton 👉Iran Times
28/02/2026

Iran ta tsayar da makamai masu linzami don mayar da ramuwar gayya da makamai masu ban mamaki. Rahoton 👉Iran Times

Address

Kaduna
UK2322

Telephone

+2348069911505

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dandume Post posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Dandume Post:

Share