L D HAUSA

L D HAUSA Wannan kamfanin JARIDA na L D HAUSA anbudeshi dan kawo Labaran duniya

GWAMNATIN JIHAR ZAMFARA  TA YAFEWA BELLO TURJI A'satin da ya wuce ne shahararran Dan ta addan nan Bello Turji ya aiko da...
26/08/2022

GWAMNATIN JIHAR ZAMFARA TA YAFEWA BELLO TURJI

A'satin da ya wuce ne shahararran Dan ta addan nan Bello Turji ya aiko da sakon cewar ya tuba ,Kuma yana neman gwamnati ta bashi dama ya zama shima k**ar kowa ma ana a yafe masa acire shi daga jadawalin 'yan ta adda

Bayan wannan bukata tasa gwamnatin jihar zamfara ta fitar da sanarwar cewar ta yafe masa

.

DUBUNNAN AL'UMMA SUN TARI DAN TAKARAR SHUGABAN KASA NA JAM'IYYAR NNPP A'JIHAR BAUCHI A'yaune Dan takarar shugaban kasa n...
24/08/2022

DUBUNNAN AL'UMMA SUN TARI DAN TAKARAR SHUGABAN KASA NA JAM'IYYAR NNPP A'JIHAR BAUCHI

A'yaune Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP Dr.Rabi'u Musa Kwan-kwaso yakai ziyara jihar Bauchi inda dubban al'ummar jihar s**a tarbeshi tare da nunamar kauna

.

'YAN BINDIGA SUN MAI DA AL UMMA BAYI A WASU YANKUNA NA JIHAR KATSINA Rahotan ya nuna  cewa cikin kashi 3 Na Inda ake  ta...
24/08/2022

'YAN BINDIGA SUN MAI DA AL UMMA BAYI A WASU YANKUNA NA JIHAR KATSINA

Rahotan ya nuna cewa cikin kashi 3 Na Inda ake ta addanci acikin jihar katsina 'yan bindiga sun samu damar mallake kanshi 2 acikin yankunan wanda hakan yasa su kadai suke mulkar yankunan ba wata hukuma da zata shiga yankin ,Hakan ya nuna 'yan bindigar sunfi karfin gwamnatin jihar ta katsina

A wasu yakunan da dama na jihar katsina 'yan bindigar sun samu nasarar mallake wasu yankunan da dama ,Cikin irin wuraren da s**a mallake Akwai wasu kauyuka da makaran tu Wanda ahalin yanzu wadannan wuraren sun zama matattarar 'yan ta addan

Ta wasu bangarorin kuma da ta addancin baiyi nisa sosai ba al ummar yankunan nata yin hijira domin barin guraren nasu sabo da tsaron ta addanci

Inda wakilin L D HAUSA ya gudanar da bincike kuma ya tattauna da wasu mazauna yankunan inda s**a tabbatar mar yankunan naci gaba da fuskantar harin ta addanci kala-kala ,Amma sai dai har izuwa yanzu gwamnatin bata dau mataki akan hakan ba ,Wanda hakan ya jawo har 'yan ta addan s**a samu damar mallakar yankunan tare da mai da al'ummar yankunan bayin su, Wanda hakan ya jawo wasu daga cikin al'ummar yankunan wahala ta kashesu ,Wasu kuma tsabar ukubar azaba kwa-kwal-kwar su ta samu matsala sun haukace

.

'YAN BINDIGA SUN HARBE MUTUM 2 A'KANO 'Yan ta adda sun kai hari kauyan gomo dake karamar hukumar sumaila, Inda s**a harb...
22/08/2022

'YAN BINDIGA SUN HARBE MUTUM 2 A'KANO

'Yan ta adda sun kai hari kauyan gomo dake karamar hukumar sumaila, Inda s**a harbe mutane 2 har lahira, Sudai 'yan ta addan sun kai sumame ne gidan wani babban attajiri A'kauyan, Inda bayan sun shiga gidan nasa basu sameshi ba, Sun tarar gidan ba kowa hakan ne yasa s**a fito domin komawa Inda s**a fito , Kwatsam dake garin akwai maharba sai s**ai karo da wadannan maharba sun tare hanya, Ganin hakanne yasa 'yan ta addan s**a bude musu wuta nan take s**a kashe mutane 2 acikin su har lahira

Wakilin L D HAUSA ya samu damar zan tawa da wani Wanda Abun ya faru A'idon sa, Inda yake tabbatar wa da wakilin namu cewar dama irin wannan hara-haren suna yawan fama dashi a'kauyan tun ba yanzu ba, Domin kuwa garin ya kasance A'kar kashin wani jeji ne Wanda ake Kira da jajin Burra, Kuma jejin yana da mugun girma Wanda ya hade da jihohi 3 duk tsabar girman sa, jihohin sun kasance BAUCHI, JOS, KANO

Shi Wannan dajin Ya kasance wani babban dajine a'yankunan, Wanda A'shekarar 2014 ma 'Yan Boko Haram sun taba shiga jejin Dan samun mafaka agun bayan kuma rahotan sirri ya isowa gwamnati nanne gwamnati ta girka bataliyar jami'an tsaro a dajin,Inda Acikin shekarar 2016 Sojojin s**a samu damar fatattakar jami'an tsaron, Sai dai a yanzu haka Ana zargin wajan ya koma matattarar 'yan ta adda da kuma masu garkuwa da mutane don karbar kudin fansa

.

'YAN TA ADDA NA ZANE DUK WANDA BAI BIYA SU HARAJI BA! Rahotan dake zuwa mana shine, Acikin jihar Zamfara A'wasu kauyukan...
22/08/2022

'YAN TA ADDA NA ZANE DUK WANDA BAI BIYA SU HARAJI BA!

Rahotan dake zuwa mana shine, Acikin jihar Zamfara A'wasu kauyukan 'yan ta adda na zuwa karbar haraji duk mako, Wanda kuwa yasan bazai iya biyan wannan harajin ba tofa sai dai ya bar garin, Amma muddin zaka zauna a wannan garin tofa dolen ka duk bayan kwana 7 sai ka biya wadannan 'yan ta adda kudin haraji

In kuwa akace sati ya zagayo baka da kudi baka biya ba tofa zasu daure ma hannaye ne da igiya, Sannan kuma su zagayeka suyi ta jibgar ka da bula-lu har sai sun ga kadaina motsi ta yadda ins**ama wannan shegen duka sai kayi wajan kwan 3 baka mori ba kana kwance

.

SOJA NE YA KASHE MALAM, Muhammad Goni Aisami  Wannan matashin sojan shine ya kashe malamin addinin musulunci, Malamin ya...
21/08/2022

SOJA NE YA KASHE MALAM, Muhammad Goni Aisami

Wannan matashin sojan shine ya kashe malamin addinin musulunci, Malamin ya ragewa sojan hanya ne, Inda shikuma Malamin suna cikin tafiya bayan sunzo dai dai wani kauye sai ya tsaya domin yin fitsari anan ne shikuma sojan ya zaro bindingar sa ya kashe Malamin addinin musuluncin, Inda daga bisani yaso ya gudu da motar sai kuma taki tashi, Inda daga baya sai ya Kira abokin sa A'waya akan suzo su tada motar su gudu da ita, Inda s**ai ta kokarta yin hakan, Amma kuma taki tashi, Suna cikin yunkurin hakan ne kafin su ankara al'ummar kauyan sun kirawo jami'an tsaro, daga karshe dai ank**a shi makashin mai suna JOHN GABRIEL, da kuma Wanda yay yunkurin taimaka masa mai suna ADAMU GIDEON

Bayan jami'an tsaro sun kaisu ofishin su, Sun tuhumi shi makashin dalilin yin kisan? Inda shikuma ya bayyana cewa ya kashe malamin ne badon komai ba sai dan ya gudu da motor sa yaje ya sayar da ita

.

YANZU YANZU : 'Yan bindiga Sun mamaye garin masasa na kauyan illela dake jihar Sokoto Rahotan ya nuna yanzu haka 'yan bi...
20/08/2022

YANZU YANZU : 'Yan bindiga Sun mamaye garin masasa na kauyan illela dake jihar Sokoto

Rahotan ya nuna yanzu haka 'yan bindigar suna cikin kauyan sun kuma mamaye gaba daya Al'ummar garin,Ahalin yanzu dai Al'ummar masasa suna cikin tashin hankali bisa mamaye kauyen da 'yan bindiga s**ai yanzunnan

.

Wa Zaku Zaba A'kujerar shugaban Kasa, A' Zaben 2023👇 1👉 2👉  3👉    Waye Zabin ku cikin su ❓ .
20/08/2022

Wa Zaku Zaba A'kujerar shugaban Kasa, A' Zaben 2023👇

1👉

2👉

3👉

Waye Zabin ku cikin su ❓

.

SOJOJIN NIGERIA 🇳🇬 NACI GABA DA SAMUN NASARA AKAN 'YAN TA ADDAN KASAR Wadannan wasu muggan mak**ai ne da sojojin Nigeria...
18/08/2022

SOJOJIN NIGERIA 🇳🇬 NACI GABA DA SAMUN NASARA AKAN 'YAN TA ADDAN KASAR

Wadannan wasu muggan mak**ai ne da sojojin Nigeria s**a k**a A'hannun 'yan ta addan, Bayan sun k**asu sun kwace duka kayayyakin 'yan ta addan k**ar yadda zaku gani a'hoton dake kasa

SHEIK ABUBAKAR GERO YANA RAYE BAI MUTU BA A'Safiyar yau alhamis wasu rahotanni sun nuna cewa Sheik Gero ya rasu,Bayan bi...
18/08/2022

SHEIK ABUBAKAR GERO YANA RAYE BAI MUTU BA

A'Safiyar yau alhamis wasu rahotanni sun nuna cewa Sheik Gero ya rasu,Bayan binciken da wakilin L D HAUSA yaje yayi ya gano malam Gero Bai rasu yana nan da lafiyar sa lau

.

HUKUMAR MA AIKATAN WUTAR LANTARKI SUN TSUNDUMA YAJIN AIKI NA TSAWON MAKONNI 2Hukumar ma aikatan wutar lantarki sun tsund...
17/08/2022

HUKUMAR MA AIKATAN WUTAR LANTARKI SUN TSUNDUMA YAJIN AIKI NA TSAWON MAKONNI 2

Hukumar ma aikatan wutar lantarki sun tsunduma yajin aiki na tsawon sati 2, Bayan zama da s**ai s**a tattauna, Hukumar sun fitar da sanarwar tafiya yajin aiki na tsawon makonni 2

Binciken L D HAUSA ya gano lallai tabbas ta tabbata sun tafi yajin aikin aduka fadin kasar, Inda binciken L D HAUSA ya gano wasu jihohi da dama wadan da basu samu wutar ba ayau laraba, Kamar su SOKOTO -ILORIN-JOS-ABUJA da dai sauran su

.

ALI ART WORK YA BAWA HUKUMAR DSS HAKURI Ali Art work, Wanda aka fi sani da madagwal ya bawa hukumar dss hakuri bisa abun...
17/08/2022

ALI ART WORK YA BAWA HUKUMAR DSS HAKURI

Ali Art work, Wanda aka fi sani da madagwal ya bawa hukumar dss hakuri bisa abun da ya faru tsakanin su

Bayan wata 'yar matsala da ta faru Wanda hakan ya jawo shi Ali Art Work ya kawo Kara wajan hukumar dss inda bayan ya dan zazzo daga karshe dai yau ya musu rashin kunya shida dan uwan sa,Inda sukuma jami'an tsaron s**a mar duka tare da sashi wasu horarrika, Wanda hakan ya jawo dan'uwan nasa ya shiga wani hali a'lokacin na rai a'hannun Allah

Daga bisani shikuma Ali Art Work ya fito cikin wani video ya bawa jami'an DSS din hakuri tare da yin wasu bayaninnika

.

SAKONNIN AL' UMMA NA RASHIN TSARO  👇Tun wajan makonni 3 da s**a wuce muke ta samun sakonnin Al'umma A'game da matsalar t...
17/08/2022

SAKONNIN AL' UMMA NA RASHIN TSARO 👇

Tun wajan makonni 3 da s**a wuce muke ta samun sakonnin Al'umma A'game da matsalar tsaro da suke ta fama dashi

Kadan daga cikin wadannan jihohi masu fama da Wannan matsal-tsalun tsaro, Akwai ZAMFARA KATSINA KADUNA BORNO, Amma Acikin Wadannan jihohi wadan da s**a fi fuskantar Wadannan matsalar tsaro sune KATSINA ZAMFARA, Mun Samu munanan rahotanni Akan wadannan jihohi guda 2 Wanda Har yanzu kuma wadanan jihohi Suna cikin mawuyacin hali na ta addanci da suke fama dashi,Inda suke Kira da gwamnati ta kai musu taimakon gaggawa domin dakile wannan matsalar tsaro a yankunan su

.

Aganin ku mai yasa Gwamnati ta kasa kawo matsalar yajin aikin Asuu Azaman da s**ayi?
17/08/2022

Aganin ku mai yasa Gwamnati ta kasa kawo matsalar yajin aikin Asuu Azaman da s**ayi?

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when L D HAUSA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to L D HAUSA:

Share