Three Stars Multimedia

Three Stars Multimedia Three Stars Multimedia

25/11/2025

DEMOCRACY IN ACTION EPISODE 22.

25/11/2025

KAI TSAYE | HON AHMED MUNIR

Tattaunawa ta kai tsaye tare da Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Lere.

DAUKAR NAUYIN:
Rt. Hon. Dr. Abbas Tajuddeen GCON
Kakakin Majalisar Tarayya

24/11/2025

~DAMAKARADIYYARMU A YAU Kashi na 22

Daukar Nauyin:
Rt. Hon. Dr. Abbas Tajuddeen GCON
Kakakin Majalisar Tarayya

Powered by:
Al-Pambegua Media Concept

24/11/2025

~DEMOCRACY IN ACTION (EPISODE 21)

“This episode takes a deep dive into the Ministry of Regional Development, highlighting the real dividends of democracy delivered under President Bola Tinubu’s administration.”

Sponsored by:
Rt. Hon. Dr. Abbas Tajuddeen GCON
Speaker House of Representatives

Powered by:
Al-Pambegua Media Concept

19/11/2025

~DAMAKARADIYYARMU A YAU Kashi na 21.

Shirin ya sake duba aikace-aikacen nagge dadi Gona wato Ma'aikatar bunkasa Yankunan wannan kasa.

Domin kore shakku da samun hujjar ayyukan da wannan Gwamnati ke yi musamman a yankin Arewa, Ka saurari wannan shirin da kunnen basira.

Sponsored by:
Rt. Hon. Dr. Abbas Tajuddeen GCON

Powered by:
Al-Pambegua Media Concept

18/11/2025

LIVE | DEMOCRACY IN ACTION

WITH:
HON. LAWAL SAMA'ILA YAKAWADA Chairman Northwest Development Commission NWDC

SPONSORED BY:
Rt. Hon. Dr. Abbas Tajuddeen GCON
Speaker House of representatives

POWERED BY:
Al-Pambegua Media Concept

18/11/2025

Tattaunawa ta Musamman da Mai girma Minista Uba Mai Gari Ahmadu Ministan Kasa a Ma'aikatar Cigaban Yankuna (Ministry of Regional Development).

Ministan yayi bayani irin Matakan da wannan Ma’aikata ke dauka wajen daidaita matsalolin
Yankuna.

18/11/2025

KAI TSAYE | DAMAKARADIYYARMU A YAU
TARE DA: HON. LAWAL SAMA'ILA YAKAWADA Shugaban Hukumar dake kula da cigaban yankin Arewa ta Yamma Northwest Development Commission NWDC

Zaku iya turo tambayar da kuke so mu yiwa bakon namu.

12/11/2025

~DAMAKARADIYYARMU A YAU KASHI NA 20.

Shirin ya leka Ma'aikatar bunkasa cigaban shiyyoyin wannan kasa (Ministry of regional development) domin zakulo cigaban da wannan ma'aikata ta kawo wa Nigeria musamman yankin Arewa.

Mun ziyarci HE Uba Mai Gari Ahmad Ministan kasa na wannan ma'aikata kuma ya zayyana mana cigaban da s**a samar zuwa yanzu.

14/10/2025

Shirin DAMAKARADIYYARMU A YAU Kashi na 16.

Wannan makon shirin ya ziyarci Hukumar Inshorar Noma ta Kasa domin binciko alfanunta ga Jama'a.

27/08/2025

RISALAR BABA MIKIYA Kashi na 9.

Address

Kaduna
Kaduna
KD

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Three Stars Multimedia posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Three Stars Multimedia:

Share