
07/04/2025
CIKIN DARE: Zanga-zangar Kin Yarda da yunkurin Gwamnatin Tuntubu na Shirin Kashe Shaikh Zakzaky da mabiyansa dake Abuja.
Mabiyan Shaikh Ibraheem Zakzaky(H) jagoran Harkar Musulunci A Najeriya, sun fito kan t**i cikin dare mazansu da matansu a Garin Pambeguwa, Kauru dake Jihar Kaduna.
Masu Zanga-zangar, suna tafe suna rera kalmomin kin amincewa da yunkurin da Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu ke yi na shirin kashe malamin su da mabiyansa dake Abuja.
📸 Jabir M Sani
–Soba Online Media
07/04/2025