Hasken Zamani 24

Hasken Zamani 24 DOMIN SAMUN LABARU DA DUMI DUMINSU KASANCE DA SHAFIN GASKIYA NEWS 24.

Innalillahi wa Inna Ilaihi Raji'un.Allah Ya yi wa Shehu Dahiru Usman Bauchi rasuwa. Muna roƙon Allah Madaukakin Sarki Ya...
27/11/2025

Innalillahi wa Inna Ilaihi Raji'un.

Allah Ya yi wa Shehu Dahiru Usman Bauchi rasuwa. Muna roƙon Allah Madaukakin Sarki Ya jikansa da rahama, Ya gafarta masa.

Daga Shafin Abba Fantami

TALLA

Zaku iya Samun Ingantattun magungunan musulunci da Gargajiya a Cibiyar Magungunan ta DARU -SHIFA PROPHETIC AND HERBAL MEDICINE STORE KAWO KADUNA WHATSAPP 08037624598

DA ƊUMI-ƊUMI: Sojoji sun yi juyin mulki a ƙasar Guine bissau kwanaki uku kacal bayan gudanar da zaɓen shugaban ƙasar, su...
27/11/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: Sojoji sun yi juyin mulki a ƙasar Guine bissau kwanaki uku kacal bayan gudanar da zaɓen shugaban ƙasar, sun kuma kame shugaban Umaru Bamalo.

Daga Cikin Wannan Satin: Wasu Alburusai Sun Zubo Tsakiyar T**i Daga Cikin Wata Mota Da Ta Zo Wucewa A Daidai Gaban Jami'...
27/11/2025

Daga Cikin Wannan Satin: Wasu Alburusai Sun Zubo Tsakiyar T**i Daga Cikin Wata Mota Da Ta Zo Wucewa A Daidai Gaban Jami'ar ABU Zaria

DSS Ta K**a Jami’an CJTF Bisa Zargin Kashe Uban Shugaban ’Yan Fashi a KatsinaHukumar DSS ta k**a wasu jami’an CJTF a Mal...
26/11/2025

DSS Ta K**a Jami’an CJTF Bisa Zargin Kashe Uban Shugaban ’Yan Fashi a Katsina

Hukumar DSS ta k**a wasu jami’an CJTF a Malumfashi, Jihar Katsina, bayan zargin kashe Alhaji Ibrahim Nagode, wanda ake cewa shi ne uban shugaban ’yan fashi Haruna Ibrahim “Fada”.

Lamarin ya faru ne yayin wani samame da ake zargin jami’an CJTF s**a yi a lokacin da ake fargabar dawowar ’yan fashi yankin, duk da yarjejeniyar zaman lafiya da aka kulla kwanan nan.

Kashe dattijon ya tayar da hankula, inda ake tsoron afkuwar ramuwar gayya daga bangaren ’yan fashi. Saboda haka, DSS ta dauki matakin k**a jami’an CJTF din domin gudanar da cikakken bincike da kuma kare yankin daga tashin hankali.

Hukumomi sun bukaci al’umma su zauna cikin shiri kuma su rika sanar da jami’an tsaro duk wani abin da s**a ga bai dace ba.

26/11/2025

Shin da haka tuntuni suke Daukar matsalar Al'ummar su a Gaba da Komai shin Kuna tunanin za'a Kai wannan yanayin da muke ciki kuwa? ゚viralシviralシfypシ゚viralシalシsar

Daliban Jihar Kebbi Da Aka Sace sun Samu Yanci
25/11/2025

Daliban Jihar Kebbi Da Aka Sace sun Samu Yanci

TARE DA MALAM HARUNA BABAN CHINEDUMUNA BUKATAR TAIMAKON HIJABAI DA KAYAN MATA FISABILILLAHI Cewar Adam Ashaka Assalamu a...
23/11/2025

TARE DA MALAM HARUNA BABAN CHINEDU
MUNA BUKATAR TAIMAKON HIJABAI DA KAYAN MATA FISABILILLAHI Cewar Adam Ashaka

Assalamu alaikum jama’a masu imani.

Muna kira ga al’umma masu son samun lada a wajen Allah su taimaka da hijabai, kayan mata, ko duk wani abin tallafi domin rabawa:

’Yan gudun hijara

Yara da Boko Haram s**a kashe iyayensu

Sabbin Musulunta mata

Wannan aiki ne na alheri da zai taimaka wajen tallafawa masu bukata, kuma Allah Ya yi wa mai bayarwa lada mai yawa.

Duk mai niyya ko mai son bada gudummawa, Allah Ya saka da alheri, Ya tsarkake dukiyarsa, Ya ba shi lada mai tsarki a duniya da lahira.
“Wanda ya taimaki musulmi a cikin damuwarsa, Allah zai taimake shi a ranar tsanani.”

Allah Ya saka da alheri, Ya karɓi ibadunmu.

Rundunar Sojojin ƙasa sun rasa jarumai da dama saboda ta’addanci a cikin ƙasar. Allah Ya jikansu, ya jikan dukkan jaruma...
21/11/2025

Rundunar Sojojin ƙasa sun rasa jarumai da dama saboda ta’addanci a cikin ƙasar. Allah Ya jikansu, ya jikan dukkan jaruman da s**a rasu.

TALLA

Zaku iya Samun Ingantattun Magungunan musulunci da Gargajiya a Cibiyar Magungunan ta DARU -SHIFA PROPHETIC AND HERBAL MEDICINE STORE KAWO KADUNA Kuma ana iya tura Maka duk inda kake a Fadin Nigeria har da kasashen ketare da yardar Allah Kai dai tuntubemu a WhatsApp 08037624598

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Taraba Ta Mayar Da Makarantun Kwana Zuwa Tsarin Jeka Ka Dawo Saboda Matsalar TsaroGwamnatin Jiha...
21/11/2025

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Taraba Ta Mayar Da Makarantun Kwana Zuwa Tsarin Jeka Ka Dawo Saboda Matsalar Tsaro

Gwamnatin Jihar Taraba ƙarƙashin jagorancin Gwamna Dr. Agbu Kefas ta bayar da umarni ga dukkan makarantun kwana a faɗin jihar da su koma tsarin “jeka ka dawo” na wucin gadi.

Wannan mataki ya biyo bayan tsananin damuwa kan yawaitar hare-haren 'yan bindiga musamman a makarantu, inda gwamnati ta ce makarantun kwana su ne mafi saurin fuskantar barazana.

Gwamna Kefas ya yi wannan umarni ne sak**akon abin da ya faru a Jihar Kebbi, inda aka sace ɗalibai mata daga makarantar sakandare, lamarin da ya jefa al’umma cikin fargaba.

Gwamnatin ta bayyana cewa matakin na da nufin kare rayuka da lafiyar ɗalibai da malamai, har sai lokacin da za a samu tabbacin tsaro mai ɗorewa.

“Macen zomo ta fi jarumtaka, akan Al'ummar mu na Arewa na wannan Lokacin domin macen zomo tana iya kare 'ya'yanta. Amma ...
21/11/2025

“Macen zomo ta fi jarumtaka, akan Al'ummar mu na Arewa na wannan Lokacin domin macen zomo tana iya kare 'ya'yanta. Amma a yau, ɗan Arewa ya zama baya iya kare yayan haka iyayensa Suma basa iya kare yayansu duk sabo da tsoron mutuwa ya mamaye zukatan su.
— Cewar Jarumin Dansa kai Garba Mai Dawa

HOTUNA: Yadda Kwamishinan ’Yan Sandan Kano, CP Ibrahim Ibrahim Adamu Bakori ya kai ziyarar aiki a ƙananan hukumomin Shan...
20/11/2025

HOTUNA: Yadda Kwamishinan ’Yan Sandan Kano, CP Ibrahim Ibrahim Adamu Bakori ya kai ziyarar aiki a ƙananan hukumomin Shanono da Tsanyawa da tabbatar da tsaron a yankin bayan samun hare-haren ’yan bindiga a baya-bayan.

Kotun ta yanke wa shugaban fafutukar kafa kasar Biyafara, Nnamdi Kanu, hukuncin daurin rai da rai a gidan yari, bayan ta...
20/11/2025

Kotun ta yanke wa shugaban fafutukar kafa kasar Biyafara, Nnamdi Kanu, hukuncin daurin rai da rai a gidan yari, bayan ta same shi da laifin cin amanar kasa.”

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hasken Zamani 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hasken Zamani 24:

Share

Category