Hasken Zamani 24

Hasken Zamani 24 DOMIN SAMUN LABARU DA DUMI DUMINSU KASANCE DA SHAFIN GASKIYA NEWS 24.

NEMAN TAIMAKO – SADAKATUL JARIYAKhairul Ummah Foundation and Services na kiran ’yan’uwa Musulmi da su taimaka domin siya...
04/01/2026

NEMAN TAIMAKO – SADAKATUL JARIYA

Khairul Ummah Foundation and Services na kiran ’yan’uwa Musulmi da su taimaka domin siyan Solar System ga Masallacin JIBWS MUS’AB BN UMAIR MASJID, dake No. 1 Karama Road, Mangwaron Agwai, Malalin Gabas, Igabi LGA, Kaduna.

Manufa: Samar da ingantacciyar wuta domin Sallah, Tafsirin Azumin Ramadan, Karatun Al-Qur’ani da sauran ibadu.

Adadin kuɗi ₦535,500.00

Ko kuma wanda Allah Ya h**e masa, zai iya zuwa ya sanya Solar ɗin gaba ɗaya a matsayin Sadakatul Jariya Fisabilillah.

Domin Allah (s.w.a) yana Cewa a ciki suratul Baqara aya ta 261

“Misalin waɗanda suke ciyar da dukiyarsu saboda neman yardar Allah, kamar hatsi ne da ya tsiro ya fitar da zarraki bakwai, a kowace zara akwai hatsi ɗari.”

Haka Hadisin Manzon Allah (s.a.w) Shima Yana cewa “Idan ɗan Adam ya mutu, aikinsa yana yankewa sai abubuwa uku: Sadakatul Jariya, ilimi mai amfani, ko ɗa nagari da ke masa addu’a.” (Muslim)

ACCOUNT DETAILS

Bank: Moniepoint

Account Name: Khairul Ummah Foundation Services

Account Number: 6458095114

Ƙarin bayani: 08037624598

Allah Ya karɓi wannan aiki a matsayin Sadakatul Jariya, Ya saka wa duk mai taimako da alheri mai yawa a duniya da Lahira. Ameen.

MUNFARA SAMUN TAIMAKON NAIRA DUBU HAMSIN N50,000 ALLAH YASA SANADIYAR SHIGA ALJANNAH CE AMEEN.

Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa ga Abdulmalik TankoKotun Daukaka Kara ta tabbatar da hukuncin kisa da ak...
30/12/2025

Kotun Daukaka Kara ta Tabbatar da Hukuncin Kisa ga Abdulmalik Tanko

Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da hukuncin kisa da aka yanke wa Abdulmalik Tanko, mutumin da aka samu da laifin yin garkuwa da kashe yarinya Hanifa a Jihar Kano.

A yayin yanke hukuncin, Mai Shari’a A.R. Muhammad ya bayyana cewa kotu ta tabbatar da hukuncin ne bayan nazari mai zurfi kan hujjoji da shaidu da aka gabatar, tare da ganin cewa hukuncin kotun ƙasa ya dace da doka.

Mai shari’ar ya kuma ja hankalin gwamnati da ta rika gaggauta aiwatar da hukuncin kisa ga waɗanda aka tabbatar da laifinsu, domin hakan zai zama darasi ga masu aikata miyagun laifuka da kuma kare rayuka da tsaron al’umma.

Wannan hukunci ya sake jaddada matsayar shari’a wajen yakar laifukan garkuwa da mutane da kisan kai, tare da nuna cewa doka za ta bi duk wanda ya karya ta, ba tare da sassauci ba.

Amurka ta kai hare-haren sama kan ‘yan ta’addan ISWAP a Arewa maso Yammacin Najeriya a daren KirsimetiShin menene ra'ayi...
26/12/2025

Amurka ta kai hare-haren sama kan ‘yan ta’addan ISWAP a Arewa maso Yammacin Najeriya a daren Kirsimeti

Shin menene ra'ayin ku akai?

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN  Allah ya Jikan ki da Rahama MAIJIDDAH. Allah yasa Aljannah ce Makomar ki.
25/12/2025

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN Allah ya Jikan ki da Rahama MAIJIDDAH. Allah yasa Aljannah ce Makomar ki.

“Ni musulma ce ‘yar Ƙabilar Igbo, a ƙarshe na bar Kudu na koma Arewa domin in yi addinina cikin kwanciyar hankali. Alham...
25/12/2025

“Ni musulma ce ‘yar Ƙabilar Igbo, a ƙarshe na bar Kudu na koma Arewa domin in yi addinina cikin kwanciyar hankali. Alhamdulillah, yanzu ina Kaduna ta Arewa, ina alfahari da kasancewa ta musúlma".

~ inji wata matashiya Farida Nneoma..

Ana fargabar mutane da dama sun rasa rayukansu bayan ɗan kunar bakin wake ya tayar da bam a masallacin a Gambarou dake M...
25/12/2025

Ana fargabar mutane da dama sun rasa rayukansu bayan ɗan kunar bakin wake ya tayar da bam a masallacin a Gambarou dake Maiduguri yayin sallar Magariba. Wasu masu ibada sun jikkata, kuma ana zargin Boko Haram da kai harin, kodayake babu wanda ya ɗauki alhaki kai tsaye.

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Uba Sani Ya Mika Sakon Taya Murnar zagayowar Ranar krismeti ga mabiya Addinin kristanci a Jih...
25/12/2025

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Uba Sani Ya Mika Sakon Taya Murnar zagayowar Ranar krismeti ga mabiya Addinin kristanci a Jihar Kaduna Da Kasa Baki daya.

Shin me kuka fahimta game Da Wannan Hotunan?
23/12/2025

Shin me kuka fahimta game Da Wannan Hotunan?

Khairul Ummah foundation  Karkashin jagorancin Asibitin MANAAL HOSPITAL KAWO KADUNA Tana Nema Ma Wani Yaro Taimakon kudi...
15/12/2025

Khairul Ummah foundation Karkashin jagorancin Asibitin MANAAL HOSPITAL KAWO KADUNA Tana Nema Ma Wani Yaro Taimakon kudi Naira Miliyan Daya ga Al'ummar da s**a Saba taimako sabo da Neman Yardar Allah.

Wannan Yaro sabo da tsananin da Abun yayi Facebook baza subari Musaka maku hoton matsalar ba, don haka muke Rokon Bayin Allah da ku taimaka sabo da Allah domin ceto rayuwar wannan Yaron.

Zaku Saka Taimakon ne Kai tsaye zuwa Account din Asibitin Manal Amma Zaku taimaka ku tura Mana Receipt Biyan kudin ta WhatsApp number Kamar haka 08037624598 Domin da Receipt din ne zamu tabbatar Masu da Adadin kudin da ya shiga account din nasu na taimakon Yaron Mara Lafiya

Ga Asusun kamar haka

MANAAL SPECIALIST HOSPITAL LTD

Banki: Fidelity Bank

Lambar Asusu: 5600660592

A taimaka da forwarding Receipt ta WhatsApp 08037624598

Dauda Kahutu Rarara Ya Zama Sarkin Wakar Kasar Hausa bayan maimartaba Sarkin Daura ya nada shi a yau.Wace fata za ku yi ...
13/12/2025

Dauda Kahutu Rarara Ya Zama Sarkin Wakar Kasar Hausa bayan maimartaba Sarkin Daura ya nada shi a yau.

Wace fata za ku yi masa?

MERY TA MUSULUNTA TA KOMA MARYAM SANADIYYAR DA'AWAR SHEIKH Adam Ashaka Shin wanne irin fata Zakuyi Wa Maryam?
08/12/2025

MERY TA MUSULUNTA TA KOMA MARYAM SANADIYYAR DA'AWAR SHEIKH Adam Ashaka Shin wanne irin fata Zakuyi Wa Maryam?

DECEMBER DISCOUNT – MONIEPOINT POS TERMINAL! Kawo karshen matsalolin cash & transfer a kasuwancinka cikin wannan Decembe...
08/12/2025

DECEMBER DISCOUNT – MONIEPOINT POS TERMINAL!
Kawo karshen matsalolin cash & transfer a kasuwancinka cikin wannan December mai albarka!

Samun Moniepoint POS yanzu ya fi sauƙi ga araha!

Rangwamen Musamman na Watannin Ƙarshe!

Me kake jira? Inganta sana’arka yau!
✓ Fast Approval
✓ Secure Transactions
✓ Low Charges
✓ Zamu tura maka ko ina a fadin Nigeria cikin sa’a 24!

Tuntuba ta WhatsApp: 08037624598
Ka tura sako yanzu kafin rangwamen ya ƙare!

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hasken Zamani 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hasken Zamani 24:

Share

Category