04/01/2026
NEMAN TAIMAKO – SADAKATUL JARIYA
Khairul Ummah Foundation and Services na kiran ’yan’uwa Musulmi da su taimaka domin siyan Solar System ga Masallacin JIBWS MUS’AB BN UMAIR MASJID, dake No. 1 Karama Road, Mangwaron Agwai, Malalin Gabas, Igabi LGA, Kaduna.
Manufa: Samar da ingantacciyar wuta domin Sallah, Tafsirin Azumin Ramadan, Karatun Al-Qur’ani da sauran ibadu.
Adadin kuɗi ₦535,500.00
Ko kuma wanda Allah Ya h**e masa, zai iya zuwa ya sanya Solar ɗin gaba ɗaya a matsayin Sadakatul Jariya Fisabilillah.
Domin Allah (s.w.a) yana Cewa a ciki suratul Baqara aya ta 261
“Misalin waɗanda suke ciyar da dukiyarsu saboda neman yardar Allah, kamar hatsi ne da ya tsiro ya fitar da zarraki bakwai, a kowace zara akwai hatsi ɗari.”
Haka Hadisin Manzon Allah (s.a.w) Shima Yana cewa “Idan ɗan Adam ya mutu, aikinsa yana yankewa sai abubuwa uku: Sadakatul Jariya, ilimi mai amfani, ko ɗa nagari da ke masa addu’a.” (Muslim)
ACCOUNT DETAILS
Bank: Moniepoint
Account Name: Khairul Ummah Foundation Services
Account Number: 6458095114
Ƙarin bayani: 08037624598
Allah Ya karɓi wannan aiki a matsayin Sadakatul Jariya, Ya saka wa duk mai taimako da alheri mai yawa a duniya da Lahira. Ameen.
MUNFARA SAMUN TAIMAKON NAIRA DUBU HAMSIN N50,000 ALLAH YASA SANADIYAR SHIGA ALJANNAH CE AMEEN.