Hasken Zamani 24

Hasken Zamani 24 DOMIN SAMUN LABARU DA DUMI DUMINSU KASANCE DA SHAFIN GASKIYA NEWS 24.

08/05/2026

TAIMAKON GAGGAWA GA KHADIJAT IBRAHIM

Khadijat Ibrahim tana kwance a Manal Hospital, Kawo Kaduna, tana kan oxygen a halin yanzun.

Ana bukatar akalla N250,000 domin gwaje-gwaje da magunguna.

a taimaka Fisabilillah.

Moniepoint: 6458095114
Name: Khairul Ummah Foundation Services

UBA: 2157166280
Name: Mohammed Murtala

08037624598

Don Allah A Taimaka Da Share domin samun Taimakon Cikin Gaggawa Senator Ishaku Abbo - SIA Nasir El-Rufai Dauda Kahutu Rarara Kashim Shettima Rahama Sadau Abba Kabir Yusuf Auwalu Muhd Danlarabawa Blessing David Sheriff Abubakar Sheriff

TAIMAKON GAGGAWA GA KHADIJAT IBRAHIM Khadijat Ibrahim tana kwance a Manal Hospital, Kawo Kaduna, tana kan oxygen a halin...
08/05/2026

TAIMAKON GAGGAWA GA KHADIJAT IBRAHIM

Khadijat Ibrahim tana kwance a Manal Hospital, Kawo Kaduna, tana kan oxygen a halin yanzun.

Ana bukatar akalla N250,000 domin gwaje-gwaje da magunguna.

a taimaka Fisabilillah.

Moniepoint: 6458095114
Name: Khairul Ummah Foundation Services

UBA: 2157166280
Name: Mohammed Murtala

08037624598

Don Allah A Taimaka Da Share domin samun Taimakon Cikin Gaggawa

YANZUN-YANZUN Bello El-Rufai Yabar Jam'iyar A.P.C Ya Koma jam'iyar ADC Wanne Fata zakuyi mashi?
07/05/2026

YANZUN-YANZUN Bello El-Rufai Yabar Jam'iyar A.P.C Ya Koma jam'iyar ADC

Wanne Fata zakuyi mashi?

Ta samu kyautar mota sabo da darajar Qur'anic Mai tsarki: Wata matashiya ta samu nasarar lashe kyautar dalleliyar mota s...
06/05/2026

Ta samu kyautar mota sabo da darajar Qur'anic Mai tsarki:

Wata matashiya ta samu nasarar lashe kyautar dalleliyar mota sabuwa bayan da ta lashe gasar karatun Alƙur’ani mai girma da aka gudanar. Inda ta zama garzuwar shekara.

Wane irin fata za ku yi mata?

Mai shari'ah Zuwaira Yusuf ta Babbar Kotun Jahar kano ta zartarwa da Abdul'aziz Umar hukuncin kisa ta hanyar rataya a sa...
06/05/2026

Mai shari'ah Zuwaira Yusuf ta Babbar Kotun Jahar kano ta zartarwa da Abdul'aziz Umar hukuncin kisa ta hanyar rataya a sakamakon samunsa da tafka laifin aikata kisan gilla ga Mubarak Salisu akokarin yi masa Fashi da makami na kwace masa wayar salula kirar Samsung akan titin Race course da ke badawa anan kano.

A yayin zartar da hukuncin mai shariah Zuwaira Yusuf ta ce kotun ta sami Abdul'aziz Umar da tafka laifin ba tare da wani Kokonto ba, a donhaka kotun ta zaratar masa da hukuncin kisa ta hanyar rataya.

Shin ku na ganin zartar da hukuncin kisa ga masu kwacen wayar salula da su ke kashe mutane zai yi tasiri wajen rage matsalar a jahar kano ko kuwa akwai sauran matakan da ya kamata a kara dauka?

Matashi ya shirya tattaki a kafa daga Kaduna zuwa Abuja dan gayawa shugaba Tinubu cewa yana mulkin Adalci, ba yunwa ba m...
03/05/2026

Matashi ya shirya tattaki a kafa daga Kaduna zuwa Abuja dan gayawa shugaba Tinubu cewa yana mulkin Adalci, ba yunwa ba matsalar tsaro musamman a Arewa.

Me Zaku iya Cewa akai ?

Tsohon dogarin marigayi shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha, ya ce ba yana neman mulkin Najeriy...
03/05/2026

Tsohon dogarin marigayi shugaban Najeriya Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha, ya ce ba yana neman mulkin Najeriya bane domin amfani kashin Kan shi ba, manufarsa ita ce ta ceton kasar. Batun tsaro kuma da ke addabar Najeriyar, ya ce a zahiri zai kawo karshen matsalar da yardar Allah.

Shin menene ra'ayin ku akai?

Indai Ba Tun Hujja Ne To Ka Kiyayi Haduwa Da Dan Izala, Domin Haduwar Ba Ta Da Kyau, Inji Sheik Lawal Triumph
03/05/2026

Indai Ba Tun Hujja Ne To Ka Kiyayi Haduwa Da Dan Izala, Domin Haduwar Ba Ta Da Kyau, Inji Sheik Lawal Triumph

Muna Taya Ku Murnar Wannan Bikin Allah Yasa Albarka A Cikin Auren Naku Ameeen.
03/05/2026

Muna Taya Ku Murnar Wannan Bikin Allah Yasa Albarka A Cikin Auren Naku Ameeen.

Yau Asabar Shekara 11 Cif Da Rasuwar Babban Malamin Addinin Musulunci Kuma Babban Limamin Masallacin Ƙasa Na Farko Dake ...
03/05/2026

Yau Asabar Shekara 11 Cif Da Rasuwar Babban Malamin Addinin Musulunci Kuma Babban Limamin Masallacin Ƙasa Na Farko Dake Abuja, Sheikh Musa Muhammad

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Address

Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hasken Zamani 24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hasken Zamani 24:

Share

Category