Dimokuradiyya

Dimokuradiyya Dimokuradiyya Adon Kasa. Youtube Channel: Dimokuradiyya TV An kafa Jaridar Dimokuraɗiyya ne Domin Tabbatar Da Mulkin da Jama'a s**a zaɓa da kansu Dan su Amfana.
(6)

Jarida ce da a ka kafa domin samar da labarai da dumi-dumin su, dambarwar siyasa, binkicen kwakwaf, da Nishadi, domin tabbatar da mulkin da jama'a s**a zaba don su amfana.

10/01/2026

Labarun Karshen Mako Part 4

10/01/2026

Labarun Karshen Mako Part 3

10/01/2026

Labarun Karshen Mako Part 2

10/01/2026

Labarun Karshen Mako Part 1

10/01/2026

Labarun Karshen Mako

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya yi alkawarin ba wa Super Eagles na Najeriya Dalar Amurka $500,000...
10/01/2026

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya yi alkawarin ba wa Super Eagles na Najeriya Dalar Amurka $500,000 tare da wasu karin lada, domin ƙarfafa musu gwiwa kafin wasan daf da na kusa da ƙarshe wato semi-final na AFCON 2025.

10/01/2026

Hon. Bola Ige ya gwangwaje ƴan Mazaɓar sa da ayyukan yi a wannan makon

10/01/2026

Shugaba Tinubu ya ce za a samu rangwamen farashin kayan masarufi a wannan shekarar ta 2026.

Gwamnatin Shugaba Tinubu ta sha alwashin ƙarfafa dakarun tsaron NajeriyaGwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana aniyarta ...
10/01/2026

Gwamnatin Shugaba Tinubu ta sha alwashin ƙarfafa dakarun tsaron Najeriya

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana aniyarta ta sake ƙarfafa dakarun tsaron ƙasar, domin tunkarar matsalolin tsaro da ke addabar wasu sassa.

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ne ya bayyana hakan a yayin taron addu’o’i na musamman da aka shirya domin dakarun tsaron ƙasa a Babban Masallacin Juma’a na Ƙasa da ke Abuja.

Shettima ya yaba da jajircewa da sadaukarwar da dakarun tsaron ƙasar ke yi, musamman waɗanda s**a rasa rayukansu a bakin aiki wajen kare martaba da ikon ƙasar, da kuma rayuka da dukiyoyin al’umma.

Taron addu’o’in ya gudana ne a matsayin wani ɓangare na bukukuwan ranar tunawa da gudunmowar da dakarun tsaron Najeriya ke bai wa ƙasa.

Gwamnatin Tarayya ta ware ranar 15 ga watan Janairu na kowace shekara domin karrama dakarun tsaron ƙasar.

10/01/2026

ADC na Shirin Hadaka da PDP da NNPP domin Kifar da Tinubu a 2027

10/01/2026

Siyasar Kano: 'Dan Kwankwaso Ya Zabi Wanda da Zai Bi tsakanin Mahaifinsa da Gwamna

10/01/2026

Jam'iyyar PDP reshen jihar Bauchi ta yi magana kan batun raɗe-raɗin Ficewar Gwamna Bala Mohammed zuwa ADC

Address

No. 218 Mogadishu Layout Kaduna City Center Ahmadu Bello Way Kaduna
Kaduna
800273

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dimokuradiyya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Dimokuradiyya:

Share

Category