NTA Kaduna

NTA Kaduna NTA Kaduna network centre
The Star Station

06/07/2026

What do you use when you can’t afford pads?
The answers will break your heart.
Period Poverty is real. And it’s happening here.
Full episode of Feminine Focus drops TOMORROW at 9:30AM.
Don’t miss it.

30/06/2026
10/06/2026

Gidauniyar HUBA Ear Care Foundation ta gudanar da gagarumin aikin sa-kai na duba lafiyar kunne a gundumar Rigasa da ke karamar Hukumar Igabin jihar Kaduna, inda mutane sama da 400 s**a amfana.

Ga takaitaccen bayanin ayyukan da aka gudanar:
Wanke Kunne: An duba tare da wanke kunnen mutane 400 kyauta.
Yara: An gano yara guda 200 masu dauke da matsalolin ji, wadanda ke bukatar na’urar taimaka wamasu rauninji (hearing aids)

Manya: An tantance manya guda 150 masu fama da raunin ji wadanda su ma ke bukatar tallafin na’urori.
daga cikin wadanda aka tantance domin rage musu radadin matsalar da suke ciki.
Kira ga Gwamnati da Masu Hannu da Shuni
Muna mika kiran gaggawa ga Gwamnatin Tarayya, Gwamnatin Jiha, Kungiyoyin Agaji na Duniya, Kamfanoni, da kuma Daikun Jama’a da su tallafa wa wannan tafiya.
Tallafinku ba kawai na’ura zai samar ba; zai dawo wa yaro damar yin karatu, sannan zai dawo wa babba darajarsa da damar neman na kansa.
Yadda Za a Taimaka
Tura Tallafi ta Asusun Banki:
Sunan Asusun: HUBA EAR CARE FOUNDATION
Lambar Asusun: 0013669408
Banki: TAJBank
Neman Karin Bayani ko Hadin Gwiwa:
Wayar Tarho: 07035209951
Imel: [email protected]
Shafukan Sada Zumunta:
tallawarku zai taimaka wajen tabbatar da cewa rashin ji bai zama shamaki ga rayuwar wadannan bayin Allah ba.

Wannan aiki na daya daga cikin kudurorin wannan gidauniyar na ganin an rage matsalolin rashin ji a cikin al'umma. Part 5

10/06/2026

Gidauniyar HUBA Ear Care Foundation ta gudanar da gagarumin aikin sa-kai na duba lafiyar kunne a gundumar Rigasa da ke karamar Hukumar Igabin jihar Kaduna, inda mutane sama da 400 s**a amfana.

Ga takaitaccen bayanin ayyukan da aka gudanar:
Wanke Kunne: An duba tare da wanke kunnen mutane 400 kyauta.
Yara: An gano yara guda 200 masu dauke da matsalolin ji, wadanda ke bukatar na’urar taimaka wamasu rauninji (hearing aids)

Manya: An tantance manya guda 150 masu fama da raunin ji wadanda su ma ke bukatar tallafin na’urori.
daga cikin wadanda aka tantance domin rage musu radadin matsalar da suke ciki.
Kira ga Gwamnati da Masu Hannu da Shuni
Muna mika kiran gaggawa ga Gwamnatin Tarayya, Gwamnatin Jiha, Kungiyoyin Agaji na Duniya, Kamfanoni, da kuma Daikun Jama’a da su tallafa wa wannan tafiya.
Tallafinku ba kawai na’ura zai samar ba; zai dawo wa yaro damar yin karatu, sannan zai dawo wa babba darajarsa da damar neman na kansa.
Yadda Za a Taimaka
Tura Tallafi ta Asusun Banki:
Sunan Asusun: HUBA EAR CARE FOUNDATION
Lambar Asusun: 0013669408
Banki: TAJBank
Neman Karin Bayani ko Hadin Gwiwa:
Wayar Tarho: 07035209951
Imel: [email protected]
Shafukan Sada Zumunta:
tallawarku zai taimaka wajen tabbatar da cewa rashin ji bai zama shamaki ga rayuwar wadannan bayin Allah ba.

Wannan aiki na daya daga cikin kudurorin wannan gidauniyar na ganin an rage matsalolin rashin ji a cikin al'umma. Part 4

10/06/2026

Gidauniyar HUBA Ear Care Foundation ta gudanar da gagarumin aikin sa-kai na duba lafiyar kunne a gundumar Rigasa da ke karamar Hukumar Igabin jihar Kaduna, inda mutane sama da 400 s**a amfana.

Ga takaitaccen bayanin ayyukan da aka gudanar:
Wanke Kunne: An duba tare da wanke kunnen mutane 400 kyauta.
Yara: An gano yara guda 200 masu dauke da matsalolin ji, wadanda ke bukatar na’urar taimaka wamasu rauninji (hearing aids)

Manya: An tantance manya guda 150 masu fama da raunin ji wadanda su ma ke bukatar tallafin na’urori.
daga cikin wadanda aka tantance domin rage musu radadin matsalar da suke ciki.
Kira ga Gwamnati da Masu Hannu da Shuni
Muna mika kiran gaggawa ga Gwamnatin Tarayya, Gwamnatin Jiha, Kungiyoyin Agaji na Duniya, Kamfanoni, da kuma Daikun Jama’a da su tallafa wa wannan tafiya.
Tallafinku ba kawai na’ura zai samar ba; zai dawo wa yaro damar yin karatu, sannan zai dawo wa babba darajarsa da damar neman na kansa.
Yadda Za a Taimaka
Tura Tallafi ta Asusun Banki:
Sunan Asusun: HUBA EAR CARE FOUNDATION
Lambar Asusun: 0013669408
Banki: TAJBank
Neman Karin Bayani ko Hadin Gwiwa:
Wayar Tarho: 07035209951
Imel: [email protected]
Shafukan Sada Zumunta:
tallawarku zai taimaka wajen tabbatar da cewa rashin ji bai zama shamaki ga rayuwar wadannan bayin Allah ba.

Wannan aiki na daya daga cikin kudurorin wannan gidauniyar na ganin an rage matsalolin rashin ji a cikin al'umma. Part 3

10/06/2026

Gidauniyar HUBA Ear Care Foundation ta gudanar da gagarumin aikin sa-kai na duba lafiyar kunne a gundumar Rigasa da ke karamar Hukumar Igabin jihar Kaduna, inda mutane sama da 400 s**a amfana.

Ga takaitaccen bayanin ayyukan da aka gudanar:
Wanke Kunne: An duba tare da wanke kunnen mutane 400 kyauta.
Yara: An gano yara guda 200 masu dauke da matsalolin ji, wadanda ke bukatar na’urar taimaka wamasu rauninji (hearing aids)

Manya: An tantance manya guda 150 masu fama da raunin ji wadanda su ma ke bukatar tallafin na’urori.
daga cikin wadanda aka tantance domin rage musu radadin matsalar da suke ciki.
Kira ga Gwamnati da Masu Hannu da Shuni
Muna mika kiran gaggawa ga Gwamnatin Tarayya, Gwamnatin Jiha, Kungiyoyin Agaji na Duniya, Kamfanoni, da kuma Daikun Jama’a da su tallafa wa wannan tafiya.
Tallafinku ba kawai na’ura zai samar ba; zai dawo wa yaro damar yin karatu, sannan zai dawo wa babba darajarsa da damar neman na kansa.
Yadda Za a Taimaka
Tura Tallafi ta Asusun Banki:
Sunan Asusun: HUBA EAR CARE FOUNDATION
Lambar Asusun: 0013669408
Banki: TAJBank
Neman Karin Bayani ko Hadin Gwiwa:
Wayar Tarho: 07035209951
Imel: [email protected]
Shafukan Sada Zumunta:
tallawarku zai taimaka wajen tabbatar da cewa rashin ji bai zama shamaki ga rayuwar wadannan bayin Allah ba.

Wannan aiki na daya daga cikin kudurorin wannan gidauniyar na ganin an rage matsalolin rashin ji a cikin al'umma. Part 2

09/06/2026

Gidauniyar HUBA Ear Care Foundation ta gudanar da gagarumin aikin sa-kai na duba lafiyar kunne a gundumar Rigasa da ke karamar Hukumar Igabin jihar Kaduna, inda mutane sama da 400 s**a amfana.

Ga takaitaccen bayanin ayyukan da aka gudanar:
Wanke Kunne: An duba tare da wanke kunnen mutane 400 kyauta.
Yara: An gano yara guda 200 masu dauke da matsalolin ji, wadanda ke bukatar na’urar taimaka wamasu rauninji (hearing aids)

Manya: An tantance manya guda 150 masu fama da raunin ji wadanda su ma ke bukatar tallafin na’urori.
daga cikin wadanda aka tantance domin rage musu radadin matsalar da suke ciki.
Kira ga Gwamnati da Masu Hannu da Shuni
Muna mika kiran gaggawa ga Gwamnatin Tarayya, Gwamnatin Jiha, Kungiyoyin Agaji na Duniya, Kamfanoni, da kuma Daikun Jama’a da su tallafa wa wannan tafiya.
Tallafinku ba kawai na’ura zai samar ba; zai dawo wa yaro damar yin karatu, sannan zai dawo wa babba darajarsa da damar neman na kansa.
Yadda Za a Taimaka
Tura Tallafi ta Asusun Banki:
Sunan Asusun: HUBA EAR CARE FOUNDATION
Lambar Asusun: 0013669408
Banki: TAJBank
Neman Karin Bayani ko Hadin Gwiwa:
Wayar Tarho: 07035209951
Imel: [email protected]
Shafukan Sada Zumunta:
tallawarku zai taimaka wajen tabbatar da cewa rashin ji bai zama shamaki ga rayuwar wadannan bayin Allah ba.

Wannan aiki na daya daga cikin kudurorin wannan gidauniyar na ganin an rage matsalolin rashin ji a cikin al'umma.

STATEHOUSE PRESS RELEASEIFC SENDING A TEAM TO NIGERIA TO EXPLORE SCALABLE INVESTMENT IN LIVESTOCK, ENERGY, HOUSINGThe In...
15/05/2026

STATEHOUSE PRESS RELEASE

IFC SENDING A TEAM TO NIGERIA TO EXPLORE SCALABLE INVESTMENT IN LIVESTOCK, ENERGY, HOUSING

The International Finance Corporation would immediately send a mission to Nigeria to explore scalable investment structures that could unlock private capital into the sector.

Managing director of the Corporation, Diop Makhtar, announced this in Kigali, Rwanda, on Thursday, during a meeting with Nigeria's President Bola Tinubu on the sidelines of the 13th Africa CEO Summit.

Makhtar led an IFC delegation that included Ethiopis Tafara, Regional Vice President, Africa, and Dahlia Khalifa, Director, Central Africa and Nigeria, IFC. Makhtar said IFC is interested in discussing modalities for collaboration with Nigeria in energy, housing, and livestock production.

He lauded President Tinubu for the bold reforms initiated by his administration, especially the removal of the fuel subsidy and the harmonisation of the nation's exchange rate.

He described Nigeria’s reform process as courageous and transformative, sending a strong signal to international investors about the country’s commitment to difficult but necessary reforms.

"President Tinubu, you have been so courageous in removing the subsidy. When you did it, I said to myself, President Tinubu took the bull by the horns,“ the Managing Director said.

At the meeting, President Tinubu reaffirmed Nigeria's openness to harnessing private capital for institutional development.

He stated that it has become imperative for African pension funds to evolve into strategic development finance instruments capable of supporting major infrastructure and productive-sector investments.

President Tinubu also said African leaders, as well as the private sector, must focus on mobilising African institutional capital to finance infrastructure, energy transition, and long-term economic transformation across the continent.

This, he said, was fundamental to the realisation of the continental effort to upscale development across the continent and lift it out of its present socio-economic challenges.

He said the continent must also focus on decentralising energy systems and transmission infrastructure to attract private-sector investment, including strengthening regional interconnectivity and transmission lines as part of Africa’s long-term industrialisation agenda.

"If you want Africa to leapfrog, then energy transmission and decentralisation are important. The funding gap is there, and we must work together," President Tinubu said.

The meeting discussed mechanisms for using institutional investors, local currency financing structures, and swap arrangements to deepen infrastructure funding.

Mr Makhtar said local currency facilities and banking partnerships, including structures involving Nigerian financial institutions such as Access Bank, could strengthen efforts towards interstate financial integration, ease trade, and enhance business across the continent.

He said African leaders faced common development challenges and must collectively drive what he described as “African Renaissance” built around strong African institutions and regional economic champions.


Bayo Onanuga
Special Adviser to the President
(Information & Strategy)
May 14, 2026

* *




Hajj: Kaduna Pilgrims Deserve Quality  Service—Gov Governor Uba Sani has directed that Kaduna State pilgrims should be a...
07/05/2026

Hajj: Kaduna Pilgrims Deserve Quality Service—Gov



Governor Uba Sani has directed that Kaduna State pilgrims should be adequately catered for before, during and after the pilgrimage to Saudi Arabia in this year’s Hajj exercise.

The Director of Operations of Kaduna State Pilgrims Welfare Agency, Alhaji Abubakar Usman Yusuf, promised that management and staff will comply with this directive to the letter.

A press statement by the Chief Press Secretary of the Governor, Malam Ibraheem Musa, quoted the Director as saying that all efforts have been put in place to ensure that Kaduna State pilgrims are comfortable.

Alhaji Abubakar disclosed that ‘’the Governor has already remodelled and upgraded the Mando Hajj Transit Camp with modern facilities for a seamless Hajj operation.’’

‘’The camp now has a five star hotel facilities, with dedicated sections for male and female intending pilgrims, with comfortable rooms and sanitary facilities,’’ he said.

The Director further said that ‘’there is a state-of-the-art ICT Centre, an ultra modern hall and offices at the Hajj camp’’, adding that ‘’the head office of the pilgrims agency can operate from there, to facilitate the movement of pilgrims to the airport.’’

He further said that the Hajj camp has been tarred, security has been reinforced, with a section dedicated as a commercial hub, where intending pilgrims can make all their purchases without going outside the premises.

According to him, the Hajj camp which is located at Mando in Igabi local government, has constant power supply which will further ease Hajj operations this year.

The Director also thanked Governor Uba Sani for donating a fleet of CNG buses to the Kaduna State Pilgrims Welfare Agency, as the logistics support will convey pilgrims to the airport without hassles.

Alhaji Abubakar also said that all arrangements have been made in Saudi Arabia, for pilgrims to be comfortable in the Holy Land in this year’s Hajj exercise.

The Director commended Governor Uba Sani for the successes that the pilgrims agency has been recording since he assumed office in 2023, culminating in better Hajj operations.

He recalled that Kaduna State Pilgrims Welfare Agency was honoured for its high quality accommodation for pilgrims in 2023.


In 2024, the Independent Hajj Reporters also commended Kaduna State for successfully evacuated all intending pilgrims to Makkah, ten days before the closing of the King AbdulAzeez International Airport,’’ he recalled.

Alhaji Abubakar also said that the agency was commended for its transparency in the "Hadaya" (animal sacrifice) process, which resulted in a $50 refund to pilgrims.

02/05/2026

Seventy parents and one hundred students have benefited from a charity outreach programme by Environmental Friendly Shared Bicycles, an initiative aimed at supporting education and promoting sustainable living.

Address

Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when NTA Kaduna posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share

Category