Huzy11

Huzy11 reformer

12/08/2025
12/08/2025

Allah Ka bamu nasara

12/08/2025

Banza ta Kori wufi

Idan ba Allah ba, babu wanda zai iya mana. Yaa Allah mun dawo gare Ka, Ka taimake mu.
28/07/2025

Idan ba Allah ba, babu wanda zai iya mana. Yaa Allah mun dawo gare Ka, Ka taimake mu.

I'm a correctional officer committed to making a positive impact, guiding  toward positive change and reformation.Educat...
26/07/2025

I'm a correctional officer committed to making a positive impact, guiding toward positive change and reformation.
Educate for Rehabilitation 💪🇳🇬 🔩 🌰 🧠

04/06/2025

Babbar qawarki ce ta kamu da son mijinki kuma zata iya mutuwa indai har bata aure shiba zaki yarda mijinki ya aure ta...??

17/05/2025

FA’IDODI GUDA GOMA GA WANDA YA SAMU SALLAR ASUBA CIKIN JAM’I

1- FA’IDA TA DAYA.

“Samun Ladar Tsayuwar dare da ibada, idan kayi sallar assuba da isha’i a jam’i.
Annabi s.a.w yana cewa:
(Wanda yayi sallar isha’i a jam’i kamar ya
raya rabin dare da ibada,wanda ya kuma
ya kara da Sallar assuba a jam’i kamar ya
raya darene gaba daya). Tirmizy ya ruwaito shi.

2- FA’IDA TA BIYU.

“Samun kariya da alkawalin Allah”.
Annabi s.a.w yana cewa: "Wanda yayi sallar assuba acikin jam’i yana cikin alkawali da kulawar Allah".

3- FA’IDA TA UKU
“Shiga gidan aljanna” Annabi s.a.w yana cewa:
(Duk wanda ya sallaci sanyin nan guda biyu”Wato Sallar la’asar da assuba” zai shiga Aljanna).

4- FA’IDA TA HUDU
“Samun kubuta daga munafinci”.
Annabi s.a.w yana cewa: (Sallah mafi nauyi ga munafiki itace SallarAsuba da Isha’i, Kuma da yasan alkhairin dake cikinta da ya halascesu koda da rarrafe ne.

5- FA’IDA TA BIYAR.
“Samun ladar aikin hajji da Umara
cikakkiya ga wanda ya sallaci Sallar asuba
a jam’i sannan ya zauna yana rokan Allah
har rana ta fito”. Annabi s.a.w yana cewa:

{ ﻣﻦ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻐﺪﺍﺓ ﻓﻲ ﺟﻤﺎﻋﺔ ﺛﻢ ﻗﻌﺪ ﻳﺬﻛﺮ ﺍﻟﻠﻪ ﺣﺘﻰ ﺗﻄﻠﻊ ﺍﻟﺸﻤﺲ ﺛﻢ ﺻﻠﻰ ﺭﻛﻌﺘﻴﻦ ﻛﺎﻧﺖ ﻟﻪ ﻛﺄﺟﺮ ﺣﺠﺔ ﻭﻋﻤﺮﺓ }…

6- FA’IDA TA SHIDA.

“Samun adduar mala’iku da kuma rubutaka cikin wadanda suke halartar sallar assuba a jam’i,Sannan zasu rubuta maka ita amatsayin aikinka na farko awannan yini,Sannan dayan mala’ikan zai rubuta maka ita a matsayin aikinka na karshe a daren da ya gabata”….
Annabi s.a.w yana cewa:

{ ﻳﺘﻌﺎﻗﺒﻮﻥ ﻓﻴﻜﻢ ﻣﻼﺋﻜﺔ ﺑﺎﻟﻠﻴﻞ ﻭﻣﻼﺋﻜﺔ ﺑﺎﻟﻨﻬﺎﺭ ، ﻭﻳﺠﺘﻤﻌﻮﻥ ﻓﻲ ﺻﻼﺓ ﺍﻟﻔﺠﺮ ﻭﺻﻼﺓ ﺍﻟﻌﺼﺮ ،ﺛﻢ ﻳﻌﺮﺝ ﺍﻟﺬﻳﻦ ﺑﺎﺗﻮﺍ ﻓﺒﻜﻢ ﻓﻴﺴﺄﻟﻬﻢ ﺭﺑﻬﻢ ﻭﻫﻮ ﺃﻋﻠﻢ ﺑﻬﻢ : ﻛﻴﻒ ﺗﺮﻛﺘﻢ ﻋﺒﺎﺩﻱ ؟ ﻓﻴﻘﻮﻟﻮﻥ :ﺗﺮﻛﻨﺎﻫﻢ ﻭﻫﻢ ﻳﺼﻠﻮﻥ ﻭﺃﺗﻴﻨﺎﻫﻢ ﻭﻫﻢ ﻳﺼﻠﻮﻥ }

7- FA’IDA TA BAKWAI
“Samun haske cikakke a ranar alkiyama”
Annabi s.a.w yana cewa:
:{ ﺑﺸﺮ ﺍﻟﻤﺸﺎﺋﻴﻦ ﻓﻲ ﺍﻟﻈﻠﻢ ﺍﻟﻰ ﺍﻟﻤﺴﺎﺟﺪ ﺑﺎﻟﻨﻮﺭ ﺍﻟﺘﺎﻡ ﻳﻮﻡ ﺍﻟﻘﻴﺎﻣﺔ }

8- FA’IDA TA TAKWAS.
“Dacewa da falalar raka’a tanin fajir,wadda
Annabi s.a.w yake cewa tafi duniya da
abinda yake cikinta alkhairi”. Annabi s.a.w yana cewa:
:{ ﺭﻛﻌﺘﺎ ﺍﻟﻔﺠﺮ ﺧﻴﺮ ﻣﻦ ﺍﻟﺪﻧﻴﺎ ﻭﻣﺎ

Address

Kaduna

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Huzy11 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share