Naijalite Hausa

Naijalite Hausa Naijalite Hausa, Jarida Ce Na Jihar Neja An kafata Ne Domin Kawu Labarai, Na Cikin Jihar Neja Dama Sauran Jahohi Nijeriya Harma Duniya Baki Daya

YANZU-YANZU : Makami masu linzami na Iran sun kutsa sansanin sojin Amurka dake Qatar
23/06/2025

YANZU-YANZU : Makami masu linzami na Iran sun kutsa sansanin sojin Amurka dake Qatar

YANZU-YANZU: Ana kyautata zaton Iran na shirin farmakar sansanin sojin Amurka dake Qatar. Bada jimawa ba,  a sanar da ku...
23/06/2025

YANZU-YANZU: Ana kyautata zaton Iran na shirin farmakar sansanin sojin Amurka dake Qatar.

Bada jimawa ba, a sanar da kulle sararin samaniyar Qatar nan da nan.

Idan har wannan lamari ya tabbata, Amurka na son hada fada tsakanin kasashen Larabawa.

Amma ina da imanin Qatar na iya kai ramuwar gayya a matukar a cigaba da cakalarta.

YANZU-YANZU: Karon Farko Dakarun juyin juya halin Musulunci ta iran (IRGC) ta jefa makamin Kheibar kai tsaye birnin Tel ...
23/06/2025

YANZU-YANZU: Karon Farko Dakarun juyin juya halin Musulunci ta iran (IRGC) ta jefa makamin
Kheibar kai tsaye birnin Tel Aviv na kasar Isra'ila.

— Abdul Journalist 1

Yanzu haka Jami'an Tsaro suna kokarin ceto shi. Yace idan 'celebrities' wadanda yake 'following' a Tiktok basuje wajenba...
23/06/2025

Yanzu haka Jami'an Tsaro suna kokarin ceto shi. Yace idan 'celebrities' wadanda yake 'following' a Tiktok basuje wajenba, sai ya fado. Allah ya kiyaye.

Zanga-zanga: Daliban Makarantar Jami'ar IBBUL sun koka tare da gudanar da zanga-zanga sak**akon farmakin da aka kaimasu ...
23/06/2025

Zanga-zanga: Daliban Makarantar Jami'ar IBBUL sun koka tare da gudanar da zanga-zanga sak**akon farmakin da aka kaimasu a gidajen kwanan su.

Daliban Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida Lapai dake Jahar Naija, sun fito domin nuna bacin ransu sak**akon harin da wasu 'bata gari da s**a shiga gidajen kwanan su inda ake zargin sun kashe mutum daya.

Lamarin dai yafaru ne A safiyar yau zuwa yenzun hukumar Makarantar Bata fitar da Wani labari ba.

Harin Amurka Kan Iran Ba Don Nukiliya Ba Ne, Sai Don Ruguza Mulkin Musulunci - dr Ahmad GumiFitaccen malamin addinin Mus...
22/06/2025

Harin Amurka Kan Iran Ba Don Nukiliya Ba Ne, Sai Don Ruguza Mulkin Musulunci - dr Ahmad Gumi

Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi , ya bayyana cewa harin da Amurka ke kaiwa ƙasar Iran ba don batun mak**ashin nukiliya ba ne, sai don lalata tsarin mulkin da malamai ke jagoranta.

A cewarsa, "Sun san Iran ba ta da makamin nukiliya, amma tsarin mulkin Addini da ake tafiya da shi a Iran shi ne barazana a gare su."

Dr Gumi ya ƙara da cewa, wannan tsari na addini ne ke hana al’ummar ƙasashen Musulmi su zama 'yan amshin shata ga turawan yamma, wanda hakan ke fusata su Ya ce :

Irin wannan mulkin ne kadai ke hana mutane sujada gare su. Shi yasa ake k**a malamai a wasu ƙasashe domin tsoratar da su.

Habinu Abdullahi.

YANZU-YANZU: Ana shirin gudanar da taron gaggawa na Majalisar Ɗinkin Duniya a ɓangaren Tsaro (UNSC), a bisa buƙatar da I...
22/06/2025

YANZU-YANZU: Ana shirin gudanar da taron gaggawa na Majalisar Ɗinkin Duniya a ɓangaren Tsaro (UNSC), a bisa buƙatar da Iran ta gabatar, tare da goyon bayan Pakistan, China da Rasha – wanda za a gudanar da yammacin yau a birnin New York.

YANZU-YANZU: Ministan Harkokin Wajen Iran, Araghchi, ya ce zai tafi birnin Moscow domin ganawa da Shugaban Rasha, Vladim...
22/06/2025

YANZU-YANZU: Ministan Harkokin Wajen Iran, Araghchi, ya ce zai tafi birnin Moscow domin ganawa da Shugaban Rasha, Vladimir Putin, a ranar Litinin, 23 ga Yuni, domin tattauna halin da ake ciki bayan hare-haren da Amurka ta kai.

— Abdul Journalist 1

YANZU-YANZU: Iran ta jefa Makami mai linzami a filin jirgin saman Ben Gurion da Cibiyar Binciken Halittu (Biological Res...
22/06/2025

YANZU-YANZU: Iran ta jefa Makami mai linzami a filin jirgin saman Ben Gurion da Cibiyar Binciken Halittu (Biological Research Center), da kuma manyan cibiyoyin umarni da sarrafa kayan sojan Isra'ila.

— Abdul Journalist 1

SUBHANAH: yanzu  yanzu  ansami  fashewar bom a jahar Kano a unguwar mariri dake hotoro.Rahotanni sun bayyana cewa abun f...
21/06/2025

SUBHANAH: yanzu yanzu ansami fashewar bom a jahar Kano a unguwar mariri dake hotoro.

Rahotanni sun bayyana cewa abun fashewar yayi sanadiyar mutuwar mutane 5 sannan kuma mutum 15 sun jikkata tuni an garzaya dasu asibitin koyarwa na Aminu Kano,

Haryanxu dae babu cikakken bayani kubiyomu dan jin abinda ke faruwa.

Habibu Abdullahi.

Yadda Aka Fara Tantance Alhazan Jirgi Na Uku Na Jihar NejaAn fara gudanar da aikin tantance Alhazan Jirgi na uku na Jiha...
21/06/2025

Yadda Aka Fara Tantance Alhazan Jirgi Na Uku Na Jihar Neja

An fara gudanar da aikin tantance Alhazan Jirgi na uku na Jihar Neja a birnin Jidda, kasar Saudiyya, a wani mataki na karshe kafin tashin su zuwa gida Najeriya.

A cewar majiyoyi daga tawagar jin dadin alhazai, ana kyautata zaton cewa cikin awa uku masu zuwa, jirgin zai tashi daga Jidda zuwa Birnin Minna, babban birnin Jihar Neja, dauke da Alhazan da s**a kammala ibadarsu ta Hajj na bana.

Tantancewar ta kunshi tabbatar da lafiyar alhazai, tsarinsu cikin jirgi, da kuma tabbatar da dukkan kayayyakin su sun shirya don jigila, karkashin kulawar hukumar jin dadin alhazai ta jihar.

Muna fatan ALLAH ya sauke su lafiya zuwa gidajensu, kuma ya amsa ibadarsu. Ameen.

YANZU-YANZU: Iran na shirye-shiryen harba mak**ai masu linzami 400 a daren yau.
21/06/2025

YANZU-YANZU: Iran na shirye-shiryen harba mak**ai masu linzami 400 a daren yau.

Address

Yakila Hanyan Zuwa Tegina Kusa Da Masallacin Juma'a Cikin Garin Yakila Gunna
Kagara

Telephone

+2348084664424

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Naijalite Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Naijalite Hausa:

Share