Naijalite Hausa24

Naijalite Hausa24 Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Naijalite Hausa24, Media/News Company, Yakila Hanyan Zuwa Tegina Kusa Da Masallacin Juma'a cikin Garin Yakila Gunna, Kagara.

Naijalite Hausa, Jarida Ce Na Jihar Neja An kafata Ne Domin Kawu Labarai, Na Cikin Jihar Neja Dama Sauran Jahohi Nijeriya Harma Duniya Baki Daya

WhatsApp 08084664424

Sule Lamido ya bayyana kudirinsa na sayen tikitin neman zama sabon Shugaban jam'iyyar PDP na kasa
27/10/2025

Sule Lamido ya bayyana kudirinsa na sayen tikitin neman zama sabon Shugaban jam'iyyar PDP na kasa

Matatar Dangote za ta ƙara yawan man da take sarrafawa daga ganga 650,000 zuwa ganga miliyan 1.4 a kowace rana
27/10/2025

Matatar Dangote za ta ƙara yawan man da take sarrafawa daga ganga 650,000 zuwa ganga miliyan 1.4 a kowace rana

25/10/2025

Fitacciyar Jarumar Kannywood Nafisa Abdullahi ta ce ba za ta taɓa auren ɗan Arewa ba, tana mai cewa saboda kauyancinsa

A cewarta; Zan iya auren kowa amma banda dan arewacin Najeriya saboda kauyancinsu yayi yawa.

Furucin Jarumar ya janyo da cece-kuce a kafafen sada zumunta, inda wasu ke ganin ta yi tsokaci mai tsauri, wasu kuma ke ganin tana da ‘yancin ra’ayinta.

Me zaku ce?

24/10/2025

YANZU-YANZU: Kotun Kuje ta ba da Belin dan Gwagwarmaya, Omoyele Sowore

YANZU-YANZU: Matakan Tsaro Sun Tsaurara a Yankin Kuje dake Abuja Yayin da Ake Shirin Gabatar da Dan Gwagwarmaya Sowore a...
24/10/2025

YANZU-YANZU: Matakan Tsaro Sun Tsaurara a Yankin Kuje dake Abuja Yayin da Ake Shirin Gabatar da Dan Gwagwarmaya Sowore a Kotu

An sami tsauraran matakan tsaro a garin Kuje da ke Abuja, musamman hanyoyin da ke kaiwa kotun Kuje, inda ake sa ran a gurfanar da mai fafutukar kare hakkin ɗan adam, Omoyele Sowore , kan zanga-zangar .

A safiyar yau Juma’a, an ga jami’an ‘yan sanda da yawa, tare da kafa akalla matakai biyar na binciken tsaro a kan hanyoyin shiga yankin. Haka kuma an ajiye babbar motar yaƙi a wata muhimmiyar kusurwa.

Wannan na zuwa ne kwana guda bayan an k**a Sowore bisa zargin jagorantar zanga-zanga.

Rundunar ‘yan sanda ta ce an k**a shi ne bayan mutane 13 da aka k**a a baya sun ce shi ne ya jagorance su zuwa yankin da aka ce kada a shiga yayin zanga-zangar neman sakin shugaban IPOB, Nnamdi Kanu.

Kakakin ‘yan sanda, CSP Benjamin Hundeyin, ya bayyana cewa: “Ba za mu k**a waɗanda s**a bi jagora Kawai ba, dole shima jagoran mu k**a shi tun da shi ya kai su wurin da aka hanasu zuwa wanna shine adalci.”

Gwamna Bago Ya Yi Gargadi: “Ku Tashi Tsaye Ku Kare Kanku, Amma Ba A Biyan Kufin Fansa ko Sulhu”Gwamnan Jihar Neja, Hon. ...
24/10/2025

Gwamna Bago Ya Yi Gargadi: “Ku Tashi Tsaye Ku Kare Kanku, Amma Ba A Biyan Kufin Fansa ko Sulhu”

Gwamnan Jihar Neja, Hon. Mohammed Umaru Bago, ya yi gargadi ga jama’a kan batun tsaro, inda ya bayyana cewa mutane su tashi tsaye su kare kansu, amma ba a yarda da biyan kufin fansa ko yin sulhu da masu aikata laifi ba.

Gwamnan ya ce wannan mataki na nuni ne ga kare rayuka da dukiyoyin jama’a, tare da yin kira ga al’umma da su yi hattara kuma su rika haɗin kai da hukumomin tsaro.

“A wannan lokaci, muhimmin abu shi ne kare kai da abin da ke cikin al’umma. Duk wani yunkuri na biyan kufin fansa ko sulhu zai ƙara haɗari, kuma ba za mu lamunta hakan ba,” in ji Gwamna Bago.

Shugaban jihar ya ƙara da cewa hadin kai tsakanin al’umma da jami’an tsaro shi ne hanya mafi inganci wajen kawo zaman lafiya da tsaro mai ɗorewa a jihar.

DA DUMI-DUMI: Yanzu haka zanga-zanga ta barke a jihohin Garoua da Maroua da Ngaoundéré da Guider da Mokolo na kasar Kama...
23/10/2025

DA DUMI-DUMI: Yanzu haka zanga-zanga ta barke a jihohin Garoua da Maroua da Ngaoundéré da Guider da Mokolo na kasar Kamaru, kan zargin yin magudin zabe. Yanzu haka Gwamnatin kasar ta fara rufe network din wasu garuruwan.

An jinkirta fitar da sak**akon zaben shugaban ƙasa na kasar Cameroon zuwa Litinin, duk da cewa an shirya a fitar da shi ...
23/10/2025

An jinkirta fitar da sak**akon zaben shugaban ƙasa na kasar Cameroon zuwa Litinin, duk da cewa an shirya a fitar da shi yau.

A halin yanzu, sojoji sun cika titunan birnin Yaoundé, kuma an hana mutane taruwa a kungiyoyi.

Ana tsoron yiwuwar zanga-zanga, amma hukumomi sun nuna shirin tsaurara tsaro sosai — sojoji ko’ina a gari!

Sojojin Najeriya  Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama da 50A tsakanin jiya da yau, 23 ga Oktoba, sojojin Najeriya na Operation...
23/10/2025

Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama da 50

A tsakanin jiya da yau, 23 ga Oktoba, sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai sun hallaka ‘boko haram sama da 50 a jihohin Borno da Yobe, sannan an kwato mak**ai da dama.

Rahama Sadau Da Ali Nuhu Sunje India Bikin Diwali
21/10/2025

Rahama Sadau Da Ali Nuhu Sunje India Bikin Diwali

Kenya Da Senegal Sun Bai wa juna Damar Shige Da Fice Ga 'Yan Kasashensu Ba Tare Da Biza Ba Na Tsawon Kwanaki 90=Musa Lok...
21/10/2025

Kenya Da Senegal Sun Bai wa juna Damar Shige Da Fice Ga 'Yan Kasashensu Ba Tare Da Biza Ba Na Tsawon Kwanaki 90

=Musa Lokaci Dan Jarida

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudirin doka a yau,  wanda yake wajabta cewa, daga yanzu a Najeriya, duk namiji...
21/10/2025

Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kudirin doka a yau, wanda yake wajabta cewa, daga yanzu a Najeriya, duk namiji ko mace da aka k**a yana yin jima’i da ƙaramin yaro ko yarinya, zai fuskanci hukuncin daurin rai da rai ba tare da zaɓin biyan tara ba.

Address

Yakila Hanyan Zuwa Tegina Kusa Da Masallacin Juma'a Cikin Garin Yakila Gunna
Kagara

Telephone

+2348084664424

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Naijalite Hausa24 posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Naijalite Hausa24:

Share