Dan jaridar boye

Dan jaridar boye DUNIYAR LABARAI 🆕 🆕 🆕
HASKEN AL'UMMA ⭐⭐⭐⭐⭐
MUNA ALFAHARI DA KU MABIYAN MU A DUK INDA KUKE
KUYI FOLLOWING DIN MU DOMIN SAMUN NAGAR TATTUN LABARAI

Sanata Natasha Akpoti, ƴar majalisar dattijai mai wakiltar Kogi ta tsakiya a cikin dare yayin ƙaddamar da ayyukan da ta ...
01/11/2025

Sanata Natasha Akpoti, ƴar majalisar dattijai mai wakiltar Kogi ta tsakiya a cikin dare yayin ƙaddamar da ayyukan da ta yi wa al'ummar mazaɓarta a gari daban-daban.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Shugabar Ƙasar Tanzaniya Samia Suluhu Hassan, Shin Kuna Gani Mace Za Ta Iya Mulkin Najeriya ?Mu tattauna a comment....Ka...
01/11/2025

Shugabar Ƙasar Tanzaniya Samia Suluhu Hassan, Shin Kuna Gani Mace Za Ta Iya Mulkin Najeriya ?

Mu tattauna a comment....

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

“Har Yanzu, ina jin Ni soja ne a cikin Zuciya ta: inji Tsohon Babban hafsan tsaron Najeriya, Christopher Gwabin Musa. Ya...
01/11/2025

“Har Yanzu, ina jin Ni soja ne a cikin Zuciya ta: inji Tsohon Babban hafsan tsaron Najeriya, Christopher Gwabin Musa.

Ya bayyana haka ne yayin jawabinsa na bankwana a gidan soja yayin masa rakiyar fita daga aikin soja.

Ya ce: aikin sa na soja ya ɗauki shekara 39 da watanni 4, kuma wannan bikin ya zama alamar ƙarshen wani babi na hidima ga ƙasa da kuma farkon wani sabon babi.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Aniyar ki ta biki...Kanwa uwar gami, uwar kitifi da ha'inci, tinkiya uwar timbele, kura mai kafirar zamba!Nigeria kasa c...
01/11/2025

Aniyar ki ta biki...
Kanwa uwar gami, uwar kitifi da ha'inci, tinkiya uwar timbele, kura mai kafirar zamba!

Nigeria kasa ce ta dimokradiyya duk da bara zanar da dimokradiyyar ke samu akwai sauki akan "freedom of speach" lallai inda kiristanci da kiristoci sunga alamar muzgunawa, ba sai turawan yamma sun yi magana akai ba!
Domin suna da bakin su, suna da ilimin su, suna da hankalin su kuma yan kasa ne ba bakin haure ba! Kenan sun san abinda ya dace suyi...

Ko me yasa kuka dage sai kun hada mu rik¡cin addini?

Kun kunna mana fit!nar fahimtun addinai, kun kunna mana wutąr gaban junan kasashen africa, kun bijiro mana da band¡t, kun kawo mana adawar juna tsakanin Hausa Fulani, kun tare a kasar mu kuna kulla alaqoki da yan t9'9dd9 da bata garin shugabanni da sunan bada tallafi, kuna kwashe mana zakakuran masu ilimi ta hanyar biyan su kudi mai yawa don su koma kasar ku suyi muku bauta don su watsar da kasar mu dake bukatar su!

Mu ke da gold, oil da sauran ma'adanai!
Muke da yanayin zafi, sanyi, ruwa da sauran albarkan kasa tare da girmanta kuma cikin yawan al'umma amma muna cikin kasashen da s**a fi shan wahala a duniya! Kuma zaton da muke yi duk sakamakon kawancen mu da turawan yamma ne!
Ya dace gomnati tayi martani akan muna zaman lafiya tsakanin musulmi da wadanda ba musulmi ba kuma muna ma juna fatan alkhairi...

Ya dace shuwagabannin addinai suyi kira akan hadin kan addinai da yin tarurruka na hadin kan addinan tare da yin martani akan masu cewa kiristoci na samun matsin lamba.

We are friends, both Muslims and Non Muslims especially Christians.

Allah ya zaunar da nigeria lafiya, ya hada kan musulmi, ya karo fahimta tare da kishin juna tsakanin musulmi da kirista, Allah ya kara dankon zumunci tsakanin Hausa Fulani, ya kara mana kaunar juna Kudu da Arewa ubangiji ya hade mana kasashen Africa wuri guda! ya karo mana arziki da wadata cikin ilimi tareda kariyar sa Amin.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

ABIN A YABA: Mawaki Rarara Ya Aurar Da 'Yan Mata Takwas A Jiya Juma'aWace fata za ku yi masa?Kana Taɓa Wannan shuɗin Rub...
01/11/2025

ABIN A YABA: Mawaki Rarara Ya Aurar Da 'Yan Mata Takwas A Jiya Juma'a

Wace fata za ku yi masa?

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

WATA SABUWA: Ana zargin da gangan aka kunna wuta a Kwalejin Kimiyyar lafiya ta Bill a Melinda dake Ningi a jihar Bauchi....
31/10/2025

WATA SABUWA: Ana zargin da gangan aka kunna wuta a Kwalejin Kimiyyar lafiya ta Bill a Melinda dake Ningi a jihar Bauchi.

Hakan ya biyo bayan bankaɗo wani shaidar da ke nuna sa wutar akayi da gangan bayan bincike da hukumar kashe gobara ta jihar Bauchi ta yi, inda ta samu gidan Ashana a dai-dai wurin da gobarar ta tashi.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

DA DUMI-DUMI: Trump ya sanya Najeriya cikin jerin Kasashen dake zaluntar Kiristoci - ya sha alwashin daukar matakiDaga J...
31/10/2025

DA DUMI-DUMI: Trump ya sanya Najeriya cikin jerin Kasashen dake zaluntar Kiristoci - ya sha alwashin daukar mataki

Daga Jaridar Muryoyi

Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana Najeriya a matsayin “ƙasa mai damuwa ta musamman” saboda yawaitar kisan Kiristoci a ƙasar.

Jaridar Muryoyi ta ruwaito Trump ya bayyana haka ne a shafinsa na Truth Social, inda ya ce, “Kiristoci na fuskantar barazana a Najeriya. Dubban Kiristoci ake kashewa, kuma ‘yan ta’adda masu tsattsauran ra’ayi ne ke da alhakin wannan kisan.”

Ya ce ya umurci wasu ‘yan majalisar Amurka su gudanar da bincike kan lamarin tare da kawo rahoto gare shi, yana mai cewa Amurka ba za ta yi shiru ba yayin da irin waɗannan laifuka ke faruwa.

Sai dai gwamnatin Najeriya ta musanta zargin, inda Ministan yada labarai, Mohammed Idris, ya ce rahotannin na Amurka “ba su da tushe,” yana mai cewa babu wani zalunta ko kai hari ga Kiristoci da ake yi a ƙasar.

Me zaku ce ?

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Muryoyi

UWA, UWA CE: Ta fashe da kuka bayan Allah ya nuna mata ranar auren Ɗanta.Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin J...
31/10/2025

UWA, UWA CE: Ta fashe da kuka bayan Allah ya nuna mata ranar auren Ɗanta.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Labari Da Ɗumi-ɗumi: Sojojin ƙasar Tanzaniya sun gargadi ’yan sanda da cewa kada su kuskura su buɗe wuta kan masu zanga-...
31/10/2025

Labari Da Ɗumi-ɗumi: Sojojin ƙasar Tanzaniya sun gargadi ’yan sanda da cewa kada su kuskura su buɗe wuta kan masu zanga-zanga.

Tun jiya Mutane fiye da 80,000 ne ke kan tituna suna yin zanga-zanga sun nufi fadar shugaban ƙasa. Suna cewa sun gaji da mulkinta, ba za su zabe ta ba.

Kenan dai Sojoji ke shirin amshe kasar?

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

An fara tururuwan zuwa taya Janar Christopher Musa murnar kammala aikin soja lafiya jim kaɗan bayan miƙa ragamar mulki g...
31/10/2025

An fara tururuwan zuwa taya Janar Christopher Musa murnar kammala aikin soja lafiya jim kaɗan bayan miƙa ragamar mulki ga wanda ya gajeshi.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Tsohon Babban Hafsan Tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), a ranar Juma’a ya ce ya bar aikin ne “da zuci...
31/10/2025

Tsohon Babban Hafsan Tsaron Nijeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), a ranar Juma’a ya ce ya bar aikin ne “da zuciya a kwance,” domin ya ba da gudummawarsa ta ƙarshe ga Rundunar Sojojin Nijeriya da kuma yaƙi da rashin tsaro.

Ya yin jawabi a bikin sallamarsa daga aiki da aka yi a Abuja, Musa ya ce ya yi wa ƙasar hidima cikin jajircewa da gaskiya a tsawon kusan shekaru arba’in da ya shafe a rundunar soji. Mene ne ra'ayoyin ku?

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Yanda dandazon sojoji su ka yi wa Janar Christopher Musa rakiya yayin bankwana da gidan soja, a barikin sojoji na Mogadi...
31/10/2025

Yanda dandazon sojoji su ka yi wa Janar Christopher Musa rakiya yayin bankwana da gidan soja, a barikin sojoji na Mogadishu Cantonment da ke unguwar Asokoro a Abuja a yau Jumma'a.

Kana Taɓa Wannan shuɗin Rubutu Zai Kai Shafin Jaridar 👉 Duniyar labarai 👈Sai Ka Dangwali Alamar Like👍 Ko Follow, Kai Tsaye Zaka Ringa Sam

Address

Kano Outlying

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dan jaridar boye posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share