
30/05/2025
Wannan jawabin da Tinubu yayi, shine irin jawabin Buhari yaitayiwa talakawa har yabar mulki.
Kamar yadda atiku ya fada a rubutun dake kafe a jiki hotunan nan dake qasa, duk manufofin shugaban kasar manufofine na cutar da talaka da qarawa masu kudi jin dadi....
Muna fatan Allah ya kawo mana sauyi a wannan kasa