Kano Progressive Media Network

  • Home
  • Kano Progressive Media Network

Kano Progressive Media Network Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Kano Progressive Media Network, Media/News Company, .

Jaridar Blueprint Ta Karrama Sanata Barau I. Jibrin A Matsayin Gwarzon Sanata Na Shekara. Bayan zaman majalisar dattawa ...
08/07/2025

Jaridar Blueprint Ta Karrama Sanata Barau I. Jibrin A Matsayin Gwarzon Sanata Na Shekara.

Bayan zaman majalisar dattawa na yau, Sanatan ya karbi tawagar manyan jami'an gudanarwa na jaridar Blueprint a ofishinsa da ke Majalisar Tarayya, Abuja.

Hajia Zainab Suleiman Okino, tsohuwar edita kuma fitacciyar marubuciya, ce ta jagoranci tawagar. Ta sanar da zaɓe na don lambar yabo ta 'Gwarzon Sanata na Shekara' ta Blueprint ta 2024.

Ta shaida da gaske cewa sun kasance suna bin diddigin ayyukan Sanatan a majalisa da kuma jihar Kano. Haka Zalika Ya yi mamaki lokacin da s**a lissafa wasu daga cikin ayyukan doka da sauran ayyukan shiga tsakani da ya fara aiwatarwa a cikin shekaru goma da s**a gabata a Kano ta Arewa, jihar Kano da kuma faɗin ƙasar nan.

Tuesday, 8 July.

Earlier today, the Deputy President of the Senate His Excellency Senator Dr. Barau I. Jibrin was admitted as an Associat...
04/07/2025

Earlier today, the Deputy President of the Senate His Excellency Senator Dr. Barau I. Jibrin was admitted as an Associate of the Chartered Institute of Taxation of Nigeria (CITN) during a courtesy call by the institute's council, led by the President, Mr. Innocent Ohagwa.

In the company of the immediate past President of CITN, Barrister Samuel Agbeluyi, and other council members, including the Vice President, Mr Simon Kato, Professor Aminu Mikailu, and Professor Mohammed Mainoma; Mr Ohagwa cited my contribution to the development of the country through law-making as the reason for the recognition.

The CITN president described his role as outstanding and commended him for his numerous legislative interventions to address the country's challenges.

While responding, Senator Barau commended the council for admitting me as an Associate of the esteemed Institute, CITN.

As an accountant, he understand the institute's importance to our country's economy and development. Thus, he will give the CITN all the necessary support so that it can effectively discharge its mandate.

Sanata Barau I. Jibrin Maliya baya rigima da kowa, burinsa shine samun nasarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu  da Jam'iyar AP...
03/07/2025

Sanata Barau I. Jibrin Maliya baya rigima da kowa, burinsa shine samun nasarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da Jam'iyar APC baki ɗaya.

Abinda yake a gaban Dsp. Shine ƙara samun haɗin kai ga Ƴaƴan Jam'iyyar APC da kuma jawo waɗanda basa cikin Jam'iyyar cikin tafiyar domin samun nasarar zaɓe a 2027.

Burin Dsp. Dr. Barau CFR kawowa H.E Asiwaju Bola Ahmed Tinubu Ƙuri'u da gagarumin rinjaye daga jihar Kano dama Jihohi arewa maso yamma da Arewacin Najeriya baki daya a zaben me zuwa 2027.

Aikin da Dsp. Dakta Barau yasaka a gaba shine, dawowa da Jam'iyyar APC kujerar Gwamna da Sanata da Ƴan Majalissun Taraiyya dana Jiha da aka rasa a zaɓen daya gabata na 2023, wanda muke sa InshaAllahu da jajircewar Dsp. Dr. Barau wannan kujera zata dawo dama dukkanin sauran kujerun da muka rasa.

Duk wanda yake kallon yanayin yadda da ake tafiya, yasan H.E Asiwaju ba yana ɗaukar Sanata Barau a matsayin jagoran siyasarsa na iya jihar Kano bane kawai, yana kallonsa ne a matsayin wanda zai taka gagarumar rawa wajen ciwo masa zaɓe a jihar Kano, Arewa maso yammacin Najeriya dama Arewacin Najeriya baki ɗaya.

Tuntuni Sanata Barau yakai wani matsayi wanda Al'ummar Kano dama Arewacin Najeriya suke Ɗaukar sa kuma s**a yarda dashi a matsayin babban jigo kuma jagora, dan haka a wannan gaɓar babu wata rigima ko tashin-tashina da wasu suke kallo da har ake nema a maida abin wuƙar gindi tajawo wani kace nace a cikin Jam'iyyar mu ta APC, duk wanda ya taimaka aka samu Nasara to Dsp Dakta Barau yataya a dukkanin faɗin Arewacin Najeriya domin H.E Asiwaju dama Jam'iyya a matakin ƙasa suna Kallonsa a matsayin Jagoran Kano, Jagoran Arewa Maso Yamma kuma ɗaya daga cikin manyan jagororin jam'iyyar APC a arewacin Najeriya.

Kamar yadda Dsp. Dakta Barau Maliya baya rigima da kowa duk wani maison sa, maison samun nasarar sa bazai rigima da wani ba illa kawai tayashi jawo Hankalin Al'umma suzo mu haɗu mu ɗinke mu fatattaki babbar Jam'iyyar Adawa ta ADC da kuma Jam'iyya me mulki a Kano dan mu samu Nasara daga Sama har ƙasa.

Allah ya taimaki Dsp. Dakta Barau I. Jibrin ya bashi Nasara da kuma damar cigaba da jagorancin da yake ya tallafa masa wajen fita kunyar dukkanin waɗanda s**a sakashi a gaba suke kallon sa a matsayin wanda zai fitar dasu kunya a cikin Sabgar wannan tafiya tamu ta APC baki ɗaya.

Basiru Yusuf Shuwaki
D.G Social Media na DSP Dakta Barau I. Jibrin CFR.

Earlier today, The Deputy President of the Senate His Excellency Senator Dr. Barau I. Jibrin CFR. On behalf of the Presi...
30/06/2025

Earlier today, The Deputy President of the Senate His Excellency Senator Dr. Barau I. Jibrin CFR. On behalf of the President of the Senate, Senator Godswill Obot Akpabio, GCON, declared open the public hearing of the Senate Committee on Tertiary Institutions and TETFUND on a number of critical bills in their efforts to expand and strengthen the landscape of tertiary education in the country.

They bills include:Federal University of Education (Special), Oyo (Establishment) Bill, 2024 (SB.67); Federal University of Health Sciences, Funtua, Katsina State (Establishment) Bill, 2024 (SB.690); Federal University of Technology, Ikot Abasi, Akwa Ibom State (Establishment) Bill, 2024 (SB.395); Federal University of Geomatics, Oyo, Oyo State (Establishment) Bill, 2025 (SB.496); Federal University of Technology and Vocational Studies, Yaba, Lagos State (Establishment) Bill, 2025 (SB.738); and Federal University of Technology, Omoku, Rivers State (Amendment) Bill, 2025 (SB.570).

The bills under consideration are not only timely but strategic in their collective drive to ensure inclusive, accessible, and relevant education for all Nigerians.

These bills reflect our recognition of the critical need to address gaps in specialized education, create opportunities for innovation and skills development, and promote regional balance in access to quality tertiary education.

Nigeria is at a pivotal point in its development journey. Our population continues to grow, and so must our investments in human capital.

Universities of technology, health sciences, education, and vocational studies are instrumental in preparing a workforce that is capable of driving innovation, delivering essential services, and transforming the nation’s economic fortunes.

The inclusion of specialized institutions like the proposed University of Education (Special), Oyo and the University of Geomatics highlights our intention to cater to specific educational and developmental needs.

In a similar vein, the establishment of these universities reflects our acknowledgment that a prosperous Nigeria must be powered by a generation skilled in both theoretical knowledge and practical application.

These initiatives are not just about constructing new campuses or expanding infrastructure. They are about empowering minds, igniting innovation, and nurturing national unity through equitable access to educational opportunities.

He commended the Senate Committee on Tertiary Institutions and TETFund under the chairmanship of Distinguished Senator Muntari Dandutse for the foresight and diligence in organizing this public hearing.

Public participation in lawmaking is a constitutional imperative and a democratic best practice. It ensures that all stakeholders — from the academic community to civil society and the private sector — contribute meaningfully to shaping legislation that will define our nation’s future.

Let us together lay a strong legislative foundation for an inclusive and resilient education sector that serves as the bedrock of national development.

GHARI DA TSANYAWA MUNYI DACEN WAKILI.~~Bys ShuwakiNa ziyararci Ɗan Majalisarmu na Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin...
29/06/2025

GHARI DA TSANYAWA MUNYI DACEN WAKILI.

~~Bys Shuwaki

Na ziyararci Ɗan Majalisarmu na Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Ghari da Tsanyawa Right Hon. Engr Sani Bala a gidan sa dake Abuja.

A yayin ziyarar mun tattauna muhimman batutuwa da s**a shafi siyasar Ghari da Tsanyawa, wanda alƙaluman siyasarmu ke nuna bamu da wata matsala ko gobe aka Ajjiye akwatu a Ghari da Tsanyawa Jam'iyyar APC ce zatai Nasara tun daga sama har ƙasa.

Right Hon. Engr. Sani Bala mutumin kirki ne, ya karramani matuƙa, ina matuƙar godiya Allah Ubangiji ya saka da alkairi ya maimaita mana kujerar ka a 2027, idan ka maimaita Allah Ubangiji ya baka wani kwamitti mai ƙarfi wanda Al'ummar Ghari da Tsanyawa zasu cigaba da kwankwaɗar romon Dimokuraɗiyya.

Engr Again........

Basiru Yusuf Shuwaki

  SANATA BARAU I JIBRIN MALIYA YABAWA Jamilu Haruna (Jamilu Akumari. ) NAIRA MILIYAN DAYA DOMIN YAJE ADUBA LAFIYARSA.Awa...
28/06/2025



SANATA BARAU I JIBRIN MALIYA YABAWA Jamilu Haruna (Jamilu Akumari. ) NAIRA MILIYAN DAYA DOMIN YAJE ADUBA LAFIYARSA.

Awannan rana megirma mataimakin shugaban Majalissar Dattawan Najeriya zaɓaɓɓen Sanatan Kano ta arewa Sanata Barau I. Jibrin CFR. Yabawa jamilu haruna mazaunin yankifi Dake chikin mazabar tudun fulani kyautar kudi Naira miliyan Daya Domin yaje Aduba lafiyarsa. wanda yasamu wakilchin Shaikh Abdulkadir jaiyali. Guda chikin manyan malamai Dake jahar kano.

Amadadin yan uwada Abokanan wannan bawan Allah sunnuna farin cikin dajindadinsu ga megirma sanata tareda yimasa fatan Allah yabiyamasa Dukkanin bukatunsa na Alkairi..

Engr Abba Abubakar✍️
KAPMEN. Algon Chairman Kano Central.

JANAI'ZAR MARIGAYI ALH. AMINU DANTATADSP. DAKTA BARAU I. JIBRIN NE YA WAKILCI SHUGABAN ƘASAR NAJERIYA A WAJEN SALLAR.Sal...
28/06/2025

JANAI'ZAR MARIGAYI ALH. AMINU DANTATA

DSP. DAKTA BARAU I. JIBRIN NE YA WAKILCI SHUGABAN ƘASAR NAJERIYA A WAJEN SALLAR.

Sallar Ga'ib wacce majalisar malamai ta jihar Kano ta gabatar karkashin shugabanta Malam Ibrahim Khalil. Kafin sallar babban Kwamandan Hisba na Kano Sheikh Mal.Aminu Daurawa ya bayyana dalilan dayasa ake sallar Ga'ib Maigirma Mataimakin Shugaban Majalisar dattijai DSP Barau I. Jibrin shine ya wakilci fadar shugaban kasa wajen sallar. daruruwan mutane daga kano da wasu jihohi dake makwabtaka s**a halacci wajen.

Al'uma da dama sun bayyana marigayin a matsayin uba dattijo wanda yake da hakuri dakuma dauke kai ga duk wani abu dazai kawo rudani, sunyi kira ga gwamnatin tarayya data samar da wani aiki wanda za a saka sunanshi domin kara martabawa.

Abdulwahab Said Ahmad
Bluelens multimedia

Jiya Talata; Mai girma Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, zaɓaɓɓen Sanatan Kano ta arewa Sanata Dakta Bara...
25/06/2025

Jiya Talata; Mai girma Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, zaɓaɓɓen Sanatan Kano ta arewa Sanata Dakta Barau I. Jibrin CFR. Ya gana Da Shugabannin Ƙungiyoyin Social Media na jihar Kano dake yaɗawa tare da kare muhibbar dukkanin jagororin jam'iyyar tamu ta APC baki ɗaya.

Mai girma Sanatan ya yabawa Ƴan Social Media sannan yayi kira dasu ƙara haɗa kawunan su waje ɗaya ta yadda zasu ƙara samun damar lunka ayyukan su da kare Jam'iyyar APC da jagororin jam'iyyar baki ɗaya, Sanatan ya kuma yi alƙawarin cigaba da tallafawa Ƴan Social Media na kowanne ɓangare.

Allah ya sakawa Dsp. Dr. Barau Maliya CFR. ya ƙara bamu nasara ya taimaki Jam'iyyar APC baki ɗaya.

Basiru Yusuf Shuwaki
D.G Social Media na Dsp. Dr. Barau CFR.
24/06/2025

Dsp. Dr. Barau I. Jibrin CFR. Ya kawo ziyarar Ta'aziyyar Rashe - Rashe.Dsp Dakta Barau ya shiga mahaifar sa ƙaramar huku...
16/06/2025

Dsp. Dr. Barau I. Jibrin CFR. Ya kawo ziyarar Ta'aziyyar Rashe - Rashe.

Dsp Dakta Barau ya shiga mahaifar sa ƙaramar hukumar Kabo domin yin Ta'aziyyar rashin Shuagaban Jam'iyyar APC na ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Yahaya Usaini Baskore wanda Allah yayiwa Rasuwa bayan fama da doguwar jinya. Sannan ya shiga cikin garin na Kabo domin yin Ta'aziyyar rashin Alaramma Malam Usman.

Dsp. Dakta Barau yadawo cikin kwaryar birnin Kano inda yaje Gandun Albasa yayiwa Tsohon Shugaban ƙaramar hukumar Tarauni Hon. Ana Allah Ahmad Muhammad Ta'aziyyar rashin mahaifinsa da yayi.

Mai girma Sanatan na tare da Ministan Gidaje Hon. Yusuf Abdullahi Ata da kuma Shugaban Jam'iyyar APC na Jihar Kano Hon. Abdullahi Abbas da sauran muhimman Mutane.

Dsp. Dr. Barau I. Jibrin CFR. Yayi Addu'ar Allah Ubangiji ya gafarta musu yasa Aljanna makoma a garesu baki ɗaya.

16/06/2025

SHAWARA ZUWA GA MAI GIRMA SHUGABAN KASAR NIGERIA DA SHUGABAN JAM'IYYAR APC NA KASA. Mun Sami Labarin Abubuwan da s**a Fa...
16/06/2025

SHAWARA ZUWA GA MAI GIRMA SHUGABAN KASAR NIGERIA DA SHUGABAN JAM'IYYAR APC NA KASA.

Mun Sami Labarin Abubuwan da s**a Faru A Babban Taron Jam,iyyar APC Na Arewa maso Gabas,
Dangane da Suna ganin Shugaban Kasa bazai tafi da Dansu Wato Kahim Shattuma ba A Kakar zabe Mai Zuwa 2027
Shine Har Daya Daga Cikin Yaransa Gwamnan Jihar Borno Prof. Babagana Zulum yakeyin Wasu maganganu Na Rashin Da'ah har yake Cewa Idan babu Kashim Shattima Babu Northeast,
Mukuma Mukacemasa Akwai Kahsim Shattima An Rasa Kuru,un Northeast din A 2023 ko yamantane,

Bawa Kahsim Shattima Mataimakin Shugaban Kasa daga Northeast Asara yajawowa APC Domin Akwai Jahohin da APC batataba faduwaba Amma Saboda da Bawa Kahsim Shattima Mataimakin Shugaban Kasa saida APC ta fadi A 2023

Ga Sakamakon yadda Zaben 2023 Na Shugaban Kasa ya kasance Dukda Akwai Kahsim Shattima.
(1) Borno State. APC. 252,282 PDP. 190,921.
(2) Adamawa State. APC. 182,881. PDP 417,611.
(3) Bauchi State. APC .316,694 PDP. 426,607.
(4) Yobe State. APC. 151,449. PDP. 198567.
(5) Taraba State. APC. 135,165. PDP. 189,017.
(6) Gombe State. APC. 146,977. PDP. 160,000.
Dukda Akwai Kahsim Shattima Acikin jihohi 6 dasuke Northeast jiharsa kawai ya iya ciyowa itama Akwai magun magun Acikin harkar. TINUBU yafadi Jiha Biyar kenan,

TOTAL DIN KURU'UN DA ASUWAJU BOLA AHMAD TINUBU TARE DA KASHIM SHATTIMA S**A SAMU A NORTHEAST DIN .APC....1,185,458.

ATIKU ABUBAKAR NA PDP YASAMU KURU'U 1,438,723.

TAMBAYA TA ZUWA GA GWAMNA PROF. ZULUM.

(1) Wacce irin Gudunmowa kuka bayar kaida Mai Gidanka Kashim A Northeast?
(2) Ko 2023 Babu Kashim ne shiyasa muka fadi jihohi 5 Acikin 6?
(3) Ya Akayi Shugaba Buhari da ba Dan Northeast ba yake iya cin zabe A Borno Yobe da Gwambe, Kahsim Dan Northeast yafadi?

SHAWARA TA ITACE KAMAR HAKA.

Kasan Cewar Fadin Allah Subhanahu Wata'ala Cewa shiyake bada Mulki ga Wanda yaso kuma Lokacin da yaso, Kuma ita Wannan Gwamnatin Ankafatane da Musulum Musulum,To yakamata muyi imani da cewa Wanda yabaku yananan kuma baya Barci,
Ku Ajiye Wannan Mataimakin Shugaban Kasar Kashim Shattima Duba da Rashin sanin Wannan Ayar dayanunawa Duniya, Da zaremuku ido dayakeyi da Barazanar Banza dayakeyi ku Dogara da Allah,

Kuduba A Northwest ku dauko Daya daga Cikin mutane Biyunnan kusanyashi A matsayin Mataimakin Tinubu, Acikin Ikon Allah da Yardarsa zamu ci zabe Da gagarumin Rinjaye.

Ko Kuzo JIhar Kano kudauki .DPS. DR. BARAU I JIBRIN MALIYA.
Duba da yadda yake kokari A Dukkannin fadin jihohi 7 dasuke Northwest.
Ko kuzo Zamfara Kudauko DR. SEN. ABDUL,AZIZ YARI, Duba da Tsohon Gwamna ne Kuma yanata tiri tiri da Yan jam,iyya A fadin Northwest,

Idan kayi haka Asuwaju Bola Ahmad Tinubu zai cinye jihohi Arewacin Nigeria Acikin Ruwan Sanyi in sha Allah,

DALILAINA SUNA DA YAWA,AMMA BARI NA FARA KAWO GUDA UKU YANZU KAFIN RUBUTUNA NA GABA.
(1) Kowa yayarda Babu inda Ake da Tarin kuru,u kamar Northwest, Domin ko wancen zaben daya wuce na 2023 Tinubu yasami kuri,u 2,169,952.. Idan kuwa Mataimakin Shugaban Kasa Dan Northwest inada Tabbacin cewa Sai Kuri,a sama 5,000,000 tafito daga yankin in sha Allah.
(2) Duk Dan Northeast zai Ajiye Maganar wata Jam,iyyarsa yayi Tinubu Saboda yanajin kashin samun Shugaban Kasa ban da Shekaru hudu masu zuwa,
(3) Dukkanninsu Matasane masu Jini Ajika kuma masu kishin yankinsu da Kasa baki daya, kuma kudu Da Arewa Babu inda basu da Abokan mu,amula Sannan zasu karawa Shugaban Kasa kwarin gwaiwa waja ciyar da Kasa gaba, Sannan basu da kabilanci ko wani yare Idan babu Hausa ba.

Wadannan sune kadan Daga Cikin Dalilan Nawa kafin Rubutu na gaba.

Akarshe ina Adduar Allah yabamu lfy da zaman lfy A Kasarmu Nigeria
Allah yazaunar da jam,iyyarmu ta APC lfy.
Allah yazabamana Shugabanni Nagari masu jin Tausayinmu.
Allah yasa Shugaban Kasa da Shugaban Jam l,iyyarmu ta APC suduba Wannan Shawarar tawa da idon Basira.

Hon. Malami Abubakar Nasidi. Kano

FASHI BARNAR AİKİ 🔥🔥Mai girma Shugaban Jam’iyyar APC na Karamar Hukumar Tudun Wada Hon. Alh Siyudi Umar Yusif yasamar da...
13/06/2025

FASHI BARNAR AİKİ 🔥🔥

Mai girma Shugaban Jam’iyyar APC na Karamar Hukumar Tudun Wada Hon. Alh Siyudi Umar Yusif yasamar da sabuwar MOTA domin shidima ga Jam’iyyar APC inda yayi mata Banner da Hoton Dsp. Dakta Barau I. Jibrin Maliya CFR. Da sauran shuwagabanni.

Muna fatan Allah yabawa Jam’iyyar APC nasara daga sama har kasa

Address


Telephone

+2348022780805

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kano Progressive Media Network posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Kano Progressive Media Network:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share