Jaridar Yaren Gida

Jaridar Yaren Gida Jaridar Yaren Gida, Jaridar Al'umma!!
(1)

Ku cigaba da kasancewa damu domin samun ingantattun labarai da rahotanni acikin harshen hausa

Domin tallar hajojinku da yada manufofinku ku tuntube mu ta wannan lambar 08144153244 ta hanyar kiran waya ko whatsApp.

23/10/2025

Wannan Matashiyar Budurwar Ta Bukace Jama'a Da Su Taimaka Suyi Mata Sharing Wannan Bidiyon Domin Ya Kai Ga Super Uban Lissafi

Kuyi following👉 Sokoto News24

22/10/2025

Ku Kalli Wannan Bidiyon Ku Bayyana Mana Abinda Yake Faruwa

Kuyi following 👉Sokoto News24

ABIN A YABA: Shugaban Jam'iyar APC A Karamar Hukumar Goranyo Dake Jihar Sokoto Ya Bayarda Kyautar Tabarmi Ga Wasu Matasa...
22/10/2025

ABIN A YABA: Shugaban Jam'iyar APC A Karamar Hukumar Goranyo Dake Jihar Sokoto Ya Bayarda Kyautar Tabarmi Ga Wasu Matasan Da Sun Ka Canja Sheka Zuwa APC

Kuyi following👉 Sokoto News24 domin samun cikakken rahoton

YANZU-YANZU: An Kammala Gwajin Jinin Mai Wushirya Da Yar Guda Sai Sanya Ranar AureKuyi following👉 Sokoto News24 domin sa...
22/10/2025

YANZU-YANZU: An Kammala Gwajin Jinin Mai Wushirya Da Yar Guda Sai Sanya Ranar Aure

Kuyi following👉 Sokoto News24 domin samun cikakken rahoton

TIRKASHI: Ku Kalli Yadda Wasu S**a Yiwa Jarumin Kannywood Baba Rabe Na Shirin Labarina Da Garwashi Bidiyon Çin ZàrafiMe ...
22/10/2025

TIRKASHI: Ku Kalli Yadda Wasu S**a Yiwa Jarumin Kannywood Baba Rabe Na Shirin Labarina Da Garwashi Bidiyon Çin Zàrafi

Me zaku ce?

Kuyi following👉 Sokoto News24

ABIN BIRGEWA: Yadda Tawagar Likitoci Su Ka Girmama Ragowar Gawar Wata Matashiya Bayan Ta Sadaukar Da Sassan Jikinta Ga W...
21/10/2025

ABIN BIRGEWA: Yadda Tawagar Likitoci Su Ka Girmama Ragowar Gawar Wata Matashiya Bayan Ta Sadaukar Da Sassan Jikinta Ga Wasu Marasa Lafiya Inda S**a Rayu Ita Kuma Ta Mutu

Za ku iya sadaukar da sassan jikin ku domin ceto rayukan wasu mutane?

Kuyi following 👉 Sokoto News24

Yadda Tawagar Likitoci Su Ka Girmama Ragowar Gawar Wata Matashiya Bayan Ta Sadaukar Da Sassan Jikinta Ga Wasu Marasa Lafiya Inda S**a Rayu Ita Kuma Ta Mutu

Za ku iya sadaukar da sassan jikin ku domin ceto rayukan wasu mutane?

Kuyi following 👉 Sokoto News24

Wani Babban Malamin Tijjaniya Ya Raba Auren 'Yarsa Bayan Angano Mijin Nata Dan Izala NeSUBHANILLAHI: Wani Matashi Maisun...
21/10/2025

Wani Babban Malamin Tijjaniya Ya Raba Auren 'Yarsa Bayan Angano Mijin Nata Dan Izala Ne

SUBHANILLAHI: Wani Matashi Maisuna Salisu Hudu ya rabu da matarsa ne bayan an matsa masa cewa dole sai ya rabu da diyarsa a dalilin shi ba dan darikar Tijjaniya bane

Lamarin ya faru a garin Dala dake a jihar Kano

Kuyi following👉 Sokoto News24 domin samun cikakken rahoton

YANZU-YANZU: Wata Motar Daukar Yashi Tayi Sanadiyar MĂştuwar Wani Matashi A Jihar SokotoWannan bawan Allah ya samu hatsĂ r...
21/10/2025

YANZU-YANZU: Wata Motar Daukar Yashi Tayi Sanadiyar MĂştuwar Wani Matashi A Jihar Sokoto

Wannan bawan Allah ya samu hatsĂ ri daga cikin garin Sokoto zuwa yankin unguwar Gagi a yanzun nan har ya mĂştu sanadiyar motar da ta take shi yanzu haka an duba ba waya a hannun sa kuma ba'a sanshi ba a yankin

Don Allah ana neman wadanda su ka waye shi ko suke da alaka dashi da su zo su karbe gawar dan uwansu, inda zaku iya tuntubar wannan lambar domin karin bayani
09134651129

Ku taimaka mana da (sharing) ko Allah zai sa adace

Allah ya kara kiyaye mu, shi kuma Allah ya jikansa da rahama yasa aljannah firdausi ce makomarsa, amin.

Daga Hayatu Nasiru Ala Burwa.

21/10/2025

Da Wanne Fitaccen Suna Aka Fi Kiranka Dashi?

YANZU-YANZU: Wani Dan Majalisar Wakilan Najeriya Daga Jihar Benue Ya Fice Daga Jam'iyar PDP Zuwa APC
21/10/2025

YANZU-YANZU: Wani Dan Majalisar Wakilan Najeriya Daga Jihar Benue Ya Fice Daga Jam'iyar PDP Zuwa APC

Sabuwar Kungiyar Da Take Bayarda Gudunmuwa Tareda Bayarda Tallafi Ga Marasa Karfi A Jihar SokotoZUMUNTA YOUTHS ASSOCIATI...
21/10/2025

Sabuwar Kungiyar Da Take Bayarda Gudunmuwa Tareda Bayarda Tallafi Ga Marasa Karfi A Jihar Sokoto

ZUMUNTA YOUTHS ASSOCIATION TUDUN WADA

Assalamu Alaikum Amadadin wannan kungiya maisuna a sama wacce ke wayar da kan matasa domin samun hanyar cigaba anan duniya da kuma gobe lahira, hakika yana da kyau duk matashi wanda yasan ciwo kansa ya tashi tsaye domin samar wa kansa sana'ar yi ko kuma karatu na boko dana addini domin sune cigaban rayuwar kowane matashi domin gujewa fadawa miyagun halaye ta hanyar fadawa shaye shaye, sata da sauran abubuwa mararls kyau

Sai kuma ɓangaren taimaka wa marayu, wadanda basu da galihu shima babban cigaba ne acikin al'umma kowace iri musamman ga wadanda suke da halin taimakawa, domin wannan taimako akwai lada aciki nan duniya da gobe lahira

Da haka muke kara kira ga masu abinda zasu iya taimakawa dasu taimaka gwargwadon hali, domin faranta wa wadanda basu da karfi a cikin al'umma

Allah yakara taimaka wa wannan kungiya ya daukaka ta a duk inda zata kasance, Allah ya faranta wa masu taimaka wa wadanda basu da hali a duk inda suke

Wassalamu Alaikum.

Daga Umar Ahmad Gada

Sakon Gaugawa Daga Kungiyar Matasa Ta Kasa Reshen Jihar Sokoto,,, muna kira ga matasa da a zauna lafiya tareda sanyawa z...
20/10/2025

Sakon Gaugawa Daga Kungiyar Matasa Ta Kasa Reshen Jihar Sokoto

,,, muna kira ga matasa da a zauna lafiya tareda sanyawa zuciya ruwan sanyi sannan a cigaba da bin tsarin umarnin shari'a

A matsayina na shugaban kungiyar matasa ta kasa reshen jihar Sokoto, cikin gaugawa nake jan hankali gameda cece kuce tareda zanga zangar da dan gwagwarmaya Omoyele Sowore ya jagoranta kan bukatar sakin Nmandi Kanu

Mun san cewa, dukkanin dan kasa yanada 'yanci tareda damar fadin albarkacin bakinsa, amma a bangaren mu munyi Allah wadai da saba wa doka ko ta'addĂ ncĂ­ tareda barnar da zata iya afkuwa a yayin da ake kokarin zanga zangĂ r

Muna kira ga matasan jihar Sokoto da Najeriya baki daya da su sanyawa zuciyar su ruwan sanyi, a zauna lafiya tareda bin doka

• Matasa su guje abinda zai kawo barna wacce zata iya kawo hasarar dukiya da rayúkan al'ummah

• Matasa su bi doka da oda k**ar yanda tsarin kotu ya umarta

A matsayin na shugabanni, dole ne muyi abinda zai kawo zaman lafiya da walwala ga al'ummar mu

Muna kira ga jami'an tsaro

• Su kare dukkanin dan kasa

• A dauke matakin tareda hanyoyin da zasu iya kare bin doka da oda

• Jami'an tsaro su k**a dukkanin wanda yake kokarin ta da tarzoma

Ku zo mu hada karfi da karfe domin cigaban yankin mu ta hanyar bin doka da biyayya domin samun zaman lafiya

Nagode.

Sakon, Comrade Isah Abdullahi Iyan Yabo
Chairman, National Youths Council Of Nigerian, Sokoto State Chapter.

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Jaridar Yaren Gida posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Jaridar Yaren Gida:

Share