Gargai TV

Gargai TV Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Gargai TV, Media/News Company, Kano.

DA DUMI-DUMI: Jami'an tsaro sun sake k**a Abdulaziz Dan Abubakar Malami jim kadan bayan ba da belin shi
19/01/2026

DA DUMI-DUMI: Jami'an tsaro sun sake k**a Abdulaziz Dan Abubakar Malami jim kadan bayan ba da belin shi

18/01/2026

YANZU-YANZU: Ku Saurara Kuji, Matashin Umar da ake zargi akan kãșhe mahaifiya da ‘ya‘yanta 6, ana tuhumarsa da hannu wajen kãșhē wasu Mata biyu a watannin baya.

YANZU-YANZU: An Samu Tashin Gobara A Tsohuwar Kasuwar Sokoto, Inda Suke Neman A Kawo Musu Daukin Gaggawa
18/01/2026

YANZU-YANZU: An Samu Tashin Gobara A Tsohuwar Kasuwar Sokoto, Inda Suke Neman A Kawo Musu Daukin Gaggawa

Umar Auwalu dan uwar matar da aka kashe tare da ‘ya’yanta su 6 a Chiranci ya amsa laifin jagorantar kishansu.
18/01/2026

Umar Auwalu dan uwar matar da aka kashe tare da ‘ya’yanta su 6 a Chiranci ya amsa laifin jagorantar kishansu.

SANARWA DAGA RUNDINAR 'YAN SANDAN JIHAR KANORundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano, ta yi amfani da dabarun tsaro na tattara ba...
18/01/2026

SANARWA DAGA RUNDINAR 'YAN SANDAN JIHAR KANO

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano, ta yi amfani da dabarun tsaro na tattara bayanan sirri wajen k**a mutane uku da ake zargi su ne s**a shirya ki$an gi||a na wata matar aure da ‘ya’yanta shida a Unguwar Dorayi Chiranchi, Kano jiya asabar

A karkashin jagorancin Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano CP Ibrahim Adamu Bakori, PhD, sfipma, mnim, mnips, masis, tawagar kwararrun jami’an ‘yan sanda ta samu nasarar k**a wadanda ake zargin.

Wadanda aka k**a sun hada da Umar Auwalu dan shekara 23, mazaunin Unguwar Sabuwar Gandu, Kano, Isyaku Yakubu wanda aka fi sani da “Chebe” dan shekara 40, mazaunin Unguwar Sagagi Kano da kuma Yakubu Abdulaziz wanda aka fi sani da “Wawo”, dan shekara 21 mazaunin Unguwar Sabon Gida Sharada Kano

An k**a su ne yayin wani samame na sirri (Sting Operation) da ya gudana daga karfe 10 na dare a ranar 17 ga Janairu, 2026 zuwa karfe 4 na asubahin yau Lahadi

Shugaban da ya jagoranci aikata ta'addancin mai suna Umar Auwalu dan uwan matar ne da s**a ka$he, ya amsa laifin aikata ki$an, tare da bayyana cewa wannan kungiyar tasu ta aikata jerin kisan gilla da hare-hare a baya-bayan nan, ciki har da kisa da kone gida biyu a Unguwar Tudun Yola Kano

Sanarwa daga Kakakin 'yan sanda na jihar Kano CSP Abdullahi Haruna Kiyawa

Tabbas muna yaba wa kokarin 'yan sanda wajen gaggauta zakula 'yan ta'addan nan da s**ayi, saura Kotu ta gaggauta yanke musu hukunci, sannan Gwamnan ya gaggauta saka hannu domin a zartar da hukuncin

Allah Ka jikan matar da aka kashe da yaranta, Ka sa suna cikin Aljannah Madaukakiya

Mutane 7 Aka Yi Wa Kisan Gilla A Unguwar Dorayi Gidan Kwari Dake Kano, Da S**a Haɗa Da:1 - Matar gidan Fatima Abubakar.S...
17/01/2026

Mutane 7 Aka Yi Wa Kisan Gilla A Unguwar Dorayi Gidan Kwari Dake Kano, Da S**a Haɗa Da:

1 - Matar gidan Fatima Abubakar.

Sai kuma 'ya'yanta:
2 - Maimuna Haruna mai shekaru 17.
3 - Aisha Haruna mai shekaru 16.
4 - Bashir Haruna mai shekaru 13.
5 - Abubakar Haruna mai shekaru 10
6 - Faruk Haruna mai shekaru 7
7 - Abdussalam Haruna mai shekara 1 da rabi.

Dukkansu sun rasu, kuma har yanzu ba a gano waɗanda ake zargi da kashe su ba.

Ku ci gaba da bibiyar mu.

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, ya karɓi takardun shaidar Kulla Yarjejeniya daga jakadan Daular Musulunci ta Afghanistan...
16/01/2026

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, ya karɓi takardun shaidar Kulla Yarjejeniya daga jakadan Daular Musulunci ta Afghanistan.

Wannan sabon tsarin ya nuna wani canji na cigaba da Afghanistan ta samu A duniya.

A halin Yanzu, Afghanistan na ɗaya daga cikin ƙasashen da s**a shaki iskar ‘yanci daga mulkin mallaka a duniya, mai cin gashin kanta, kuma tana gudanar da harkokinta a kan sharuddanta, Kamar yadda Rahoton Jaridar Prime Trust ya Tabbatar.

Ministan Tsaron Iran ya ce: duk ƙasar da ta taimaka wajen kaiwa Iran hari ko ta bayar da sansanonin soja za a ɗauke ta a...
13/01/2026

Ministan Tsaron Iran ya ce:
duk ƙasar da ta taimaka wajen kaiwa Iran hari ko ta bayar da sansanonin soja za a ɗauke ta a matsayin halastacciyar kasa wacce zata fuskanci martanin mak**ai masu linzami na Iran.

HOTO📸 Prime Trust

Yadda Al'ummar Ƙasar Iran S**a Fito Suna Nuna Goyon Bayansu Ga Gwamnatin ƘasarsuYadda al'ummar ƙasar Iran s**a cika dand...
12/01/2026

Yadda Al'ummar Ƙasar Iran S**a Fito Suna Nuna Goyon Bayansu Ga Gwamnatin Ƙasarsu

Yadda al'ummar ƙasar Iran s**a cika dandalin Enghelab Square da ke Tehran, suna tattakin nuna goyon baya ga shugabannin gwamnatin ƙasarsu da Jagoran ƙasar, a wannan rana.

Masu sharhi na ganin cewa al’ummar Iran ba za su amince da duk wani yunƙuri na Ișrã’ila, Amurķa da ƙawayensu na kawo cikas ko lalata ƙasar ba a ƙarƙashin hujjar “sauyin gwamnati”. Masu wannan ra’ayi na jaddada cewa tarihi ya riga ya nuna illar tsoma bakin ƙasashen waje a harkokin cikin gida.

A cewarsu, irin waɗannan tsoma bakuna da ake gabatarwa a matsayin ƴanci ko gyara sau da dama sun ƙare da rikice-rikice, rushewar tsarin ƙasa, da wahala ga talakawa. Sun kawo misalin abin da ya faru a Libya da wasu ƙasashe, inda sak**akon tsoma bakin ƙasashen waje ya haifar da rashin tsaro, durƙushewar hukumomi, da taɓarɓarewar rayuwar al’umma.

DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu ta bayar da Belin Abubakar Malami, Ɗansa da Matarsa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da beli...
07/01/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu ta bayar da Belin Abubakar Malami, Ɗansa da Matarsa

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon Antoni Janar na Tarayya (AGF), Abubakar Malami, Matarsa da Ɗansa a kan kuɗin belin Naira Miliyan 500 kowanensu.

A ya yin yanke hukunci a ranar Laraba, Alkalin kotun, Emeka Nwite, ya kuma bayar da belin ɗansa, Abubakar Abdulaziz Malami, da matarsa, Bashir Asabe, kowannensu a kan belin Naira Miliyan 500.

Fassara zuwa Hausa:Manchester United sun kori Ruben Amorim daga mukaminsa na kocin kungiyar, sannan s**a nada Darren Fle...
05/01/2026

Fassara zuwa Hausa:

Manchester United sun kori Ruben Amorim daga mukaminsa na kocin kungiyar, sannan s**a nada Darren Fletcher a matsayin kocin rikon kwarya.

Kungiyar ta Ingila ta sanar da korar kocin ne a wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin.

Ruben Amorim ya bar Manchester United bayan watanni 14 yana jagorantar kungiyar.

Ke Duniya!!! Ya Mutu Bayan Matarsa Ta Tabbatar Mishi Oganta A Wajen Aiki Shi Ne Uban 'ya'yan Su Biyu Da ta haifa Marigay...
05/01/2026

Ke Duniya!!! Ya Mutu Bayan Matarsa Ta Tabbatar Mishi Oganta A Wajen Aiki Shi Ne Uban 'ya'yan Su Biyu Da ta haifa

Marigayi Tunde Thomas ya gamu da bugun zuciya inda ya mutu nan take sak**akon mummunan labarin da ya ji daga matarsa na cewa ba shine ainihin uban 'ya'yanta da ta haifa ba!

Matar Marigayin wadda ke aikin a Bankin FCMB dake Legas sun ci gaba da sheƙe aya da Ogan na ta wanda shine shugaban Bankin na FCMB mai suna Adam Nura tsawon lokaci inda ta samu ciki da shi har sau biyu ta kuma haife a gidan mijinta!

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Gargai TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Gargai TV:

Share