Garo Radio and TV

Garo Radio and TV MURYAR HADA KAN AL'UMMA
Whatsapp 07066832421

Hukumar NDLEA a Kano ta k**a mutum 49 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a ranar 7 da 8 ga watan Agusta.
14/08/2025

Hukumar NDLEA a Kano ta k**a mutum 49 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a ranar 7 da 8 ga watan Agusta.

Gwamnatin tarayya ta haramta gina sabbin jami'o'i da kwalejin ilimiGwamnatin Tarayya ta sanya takunkumin shekaru bakwai ...
14/08/2025

Gwamnatin tarayya ta haramta gina sabbin jami'o'i da kwalejin ilimi

Gwamnatin Tarayya ta sanya takunkumin shekaru bakwai na dakatar da kafa sabbin jami’o’i, kwalejojin fasaha da kwalejojin ilimi na tarayya, saboda yawaitar makarantu da ake da su amma ba a cikakken amfani da su ba, ƙarancin kuɗaɗen gudanarwa, da kuma raguwar ingancin ilimi.

Wannan matakin ya samu amincewar majalisar zartarwa ta tarayya a zaman da ta yi ranar Laraba a fadar shugaban kasa da ke Abuja, ƙarƙashin jagorancin Shugaba Bola Tinubu, bayan gabatarwar da Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa ya yi.

Kasa na cikin matsanancin yanayi amma Tinubu zai sa kafa ya tafi Brazil yawonsa - Peter Obi
14/08/2025

Kasa na cikin matsanancin yanayi amma Tinubu zai sa kafa ya tafi Brazil yawonsa - Peter Obi

Hukumar hana fasa ƙauri ta ƙasa ta k**a kwantainoni 16 ɗauke da mak**ai, miyagun ƙwayoyi, magungunan da wa’adinsu ya ƙar...
12/08/2025

Hukumar hana fasa ƙauri ta ƙasa ta k**a kwantainoni 16 ɗauke da mak**ai, miyagun ƙwayoyi, magungunan da wa’adinsu ya ƙare, da sauran haramtattun kaya a tashar jiragen ruwa ta Apapa, Jihar Legas, a ranar Litinin.

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi na dala miliyan 300 domin aiwatar da ayyukan da za su inganta rayuwar ’yan gudun...
12/08/2025

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi na dala miliyan 300 domin aiwatar da ayyukan da za su inganta rayuwar ’yan gudun hijira a arewacin Najeriya.

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, yana fuskantar tambayoyi a hannun Hukumar Yaki d...
12/08/2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, yana fuskantar tambayoyi a hannun Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) a Abuja.

Fiye da ‘yan Najeriya 1,911,141 ne s**a nemi aikin Hukumomin tsaron a'lumma ta farin kaya, kula da shige da fice, kashe ...
12/08/2025

Fiye da ‘yan Najeriya 1,911,141 ne s**a nemi aikin Hukumomin tsaron a'lumma ta farin kaya, kula da shige da fice, kashe gobara, da jami'an kula da gidajen gyaran hali, (CDCFIB) kafin kammala karɓar takardun neman aikin a ranar Litinin, 11 ga Agusta, 2025.

Sarkin Kano, na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero, ya aike da sakon ta’aziyya ga gwamnatin Ghana, da kuma al’ummar kasar, biyo ...
12/08/2025

Sarkin Kano, na 15 Alhaji Aminu Ado Bayero, ya aike da sakon ta’aziyya ga gwamnatin Ghana, da kuma al’ummar kasar, biyo bayan mummunan hatsarin jirgin sama na soji da ya yi sanadin mutuwar mutane takwas a ƙasar.

Gwamnatin Kano ta rabawa ma'aikatu babura da motocin aikiGwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya raba sabbin mot...
12/08/2025

Gwamnatin Kano ta rabawa ma'aikatu babura da motocin aiki

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya raba sabbin motoci 20 da babura 25 ga ma’aikatun gwamnati domin inganta ayyuka da ci gaban jihar.

'Yan Boko Haram Sun Kashe Sojoji da Sace Ɗaliba a Borno
11/08/2025

'Yan Boko Haram Sun Kashe Sojoji da Sace Ɗaliba a Borno

Gwamnatin Jihar Kano ta gudanar da bikin yaye sama da matasa 500 da s**a tuba daga harkar Daba a karkashin shirin Safe C...
11/08/2025

Gwamnatin Jihar Kano ta gudanar da bikin yaye sama da matasa 500 da s**a tuba daga harkar Daba a karkashin shirin Safe Corridor Project.

A KARO NA BIYU: Abdulmunin Jibril Kofa ya sake ganawa da shugaban ƙasa Tinubu
11/08/2025

A KARO NA BIYU: Abdulmunin Jibril Kofa ya sake ganawa da shugaban ƙasa Tinubu

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Garo Radio and TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share