
05/04/2025
Dukkanmu munsan gasky son zuciyar mu ke sanyawa mu take.
Duk wanda yaji labarin rasuwar Malam cewa yake "Allah yay masa rahama" banga wanda yace "Annabi Yay Masa Rahama ba" domin kuwa kowa yasan yiwa bawa Rahama aikin Allah ne shi kadai.
To wannan aqidar itace aqidar Dr. Wadda yace taimakon Allah yake nema a haqqin da yake na Allah ne shi kadai.
Allah yajikan dr Iman idris