Zinariyya

Zinariyya Kafar yada Labaran Duniya da labaran Wassanni, Kannywood, da sauransu

11/07/2024

๐Ÿ“Œโœ…Barkanku da war haka

Gwamnatin Nijeriya na duba yiwuwar hana hawa babur da haฦ™ar maโ€™adanai๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/21/najeriya-...
21/07/2022

Gwamnatin Nijeriya na duba yiwuwar hana hawa babur da haฦ™ar maโ€™adanai
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/21/najeriya-2/

A yau Alhamis ne dai Majalisar ฦ˜oli ta Tsaro ta bayyana yiwuwar hana hawa babura da hakar maโ€™adinai domin tsaro

An canja alฦ™alin da ke yin shariโ€™a ta Abduljabbar๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/21/kano-9/
21/07/2022

An canja alฦ™alin da ke yin shariโ€™a ta Abduljabbar
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/21/kano-9/

An canja alฦ™alin da yake yiwa Abduljabbar Nasir Kabara Wanda ake zargin yayi batanci ga Annabi shari'a a Kano

ฦ˜ungiyar malaman Jami'oi ASUU ta magantu kan wa'adin kawo karshen yajin aikin da Buhari ya bayar.๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinari...
20/07/2022

ฦ˜ungiyar malaman Jami'oi ASUU ta magantu kan wa'adin kawo karshen yajin aikin da Buhari ya bayar.
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/20/asuu-11/

Kungiyar malaman Jamiโ€™oโ€™i ta ฦ˜asa, ASUU ta ce waโ€™adin makonni biyun da shugaban ฦ™asa Buhari ya bayar domin warware matsalolinta yayi yawa

Shugaban Jam'iyyar APC na ฦ˜asa yace Nasarar da PDP ta samu a zaษ“en Osun babban darasi ne ga APC๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyy...
20/07/2022

Shugaban Jam'iyyar APC na ฦ˜asa yace Nasarar da PDP ta samu a zaษ“en Osun babban darasi ne ga APC
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/20/apc-29/

Shugaban jamโ€™iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ya ce kayin da jamโ€™iyyar ta sha a zaben gwamnan jihar Osun zai zama darasi ga jamโ€™iyyar.

Yanzu-Yanzu: Buhari ya fusata, ya ba ministan ilimi mako biyu ya kawo karshen yajin aikin malaman ASUU.๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://z...
19/07/2022

Yanzu-Yanzu: Buhari ya fusata, ya ba ministan ilimi mako biyu ya kawo karshen yajin aikin malaman ASUU.
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/19/asuu-10/

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da umarnin kawo karshen yajin aikin Malaman ASUU nan da makwanni biyu kacal

Maโ€™aikatan Jiragen Sama Za Su Fara Yajin Aikin Goyon Bayan ASUU๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/19/anap/
19/07/2022

Maโ€™aikatan Jiragen Sama Za Su Fara Yajin Aikin Goyon Bayan ASUU
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/19/anap/

Kungiyar Maโ€™aikatan Jiragen Sama ta Najeriya (ANAP) ta yi barazanar fita yajin aiki hadi da zanga-zanga a ranar 26 da 27 ga watan Yuli

Halin da malaman jamiโ€™oโ€™in Najeriya s**a shiga saboda rashin albashi.๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/18/asuu-9/
18/07/2022

Halin da malaman jamiโ€™oโ€™in Najeriya s**a shiga saboda rashin albashi.
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/18/asuu-9/

Jama'a da dama na mamaki kan yadda malaman jami'o'in Najeriya ke rayuwa a ฦ™asar ganin cewa sun shafe kusan wata biyar ba tare da Albashi ba

โ€™Yan Kwadago Za Su Yi Zanga-Zangar Kwana 2 Don Goyon Bayan ASUU๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/18/nlc/
18/07/2022

โ€™Yan Kwadago Za Su Yi Zanga-Zangar Kwana 2 Don Goyon Bayan ASUU
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/18/nlc/

Kungiyar Kwadago ta Kasa (NLC) ta ce za ta gudanar da zanga-zanga a ranakun 26 da 27 na watan Yulin 2022 don nuna goyon bayan ASUU)

Gwamnatin Kano ta hana yin hayar adaidaita sahu daga ฦ™arfe 10 na dare.๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/18/kano-8/
18/07/2022

Gwamnatin Kano ta hana yin hayar adaidaita sahu daga ฦ™arfe 10 na dare.
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/18/kano-8/

Gwamnatin jihar Kano ta hana yin hayar babur mai ฦ™afa uku, wanda a ka fi sani da adaidata sahu bayan ฦ™arfe 10 na dare.

Gwamnan Zamfara ya dakatar da Sarkin da ya baiwa ษ—an ta'adda sarauta๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/18/zamfara/
18/07/2022

Gwamnan Zamfara ya dakatar da Sarkin da ya baiwa ษ—an ta'adda sarauta
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/18/zamfara/

Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya dakatar da wani Sarki Aliyu Marafa, bisa bada sarautar Sarkin Fulani ga shugaban ฦดan fashin daji

Gwamnatin Kano Ta Kulle Kwalejojin Koyon Aikin Asibiti 26 a Jahar๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/15/kano-7/
15/07/2022

Gwamnatin Kano Ta Kulle Kwalejojin Koyon Aikin Asibiti 26 a Jahar
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/15/kano-7/

Gwamnatin Kano ฦ™arฦ™ashin Jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje Ta Kulle Kwalejojin Koyon Aikin Asibiti 26 a Jahar

ASUU Sunyi Martani ga kalaman Shugaban ฦ™asa Buhari.๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/13/asuu-8/
13/07/2022

ASUU Sunyi Martani ga kalaman Shugaban ฦ™asa Buhari.
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/13/asuu-8/

ฦ˜ungiyar malaman Jami'oi ASUU Tayi Martani kan kalaman Shugaban ฦ™asa Muhammadu Buhari cewa ya samu kwamitin Briggs

APC jamโ€™iyyar โ€˜yan taโ€™adda ce inji HURIWA๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡https://zinariyya.com/2022/07/12/apc-27/
12/07/2022

APC jamโ€™iyyar โ€˜yan taโ€™adda ce inji HURIWA
๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡๐Ÿ‘‡
https://zinariyya.com/2022/07/12/apc-27/

Kungiyar Marubuta Kare Hakkokin Dan Adam ta Najeriya, HURIWA, ta suffanta jamโ€™iyya mai mulki ta APC a matsayin jamโ€™iyyar ฦดan taโ€™adda.

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zinariyya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Zinariyya:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share