Kokiya

Kokiya Jaridar Kokiya jarida ce Mai yada labarai cikin harshen Hausa

domin Karin bayani +2348068171406

Sarkin Wakar Kasar Hausa Dr. Dauda Kahutu Rarara.....Wanne fata kuke masa?
11/12/2025

Sarkin Wakar Kasar Hausa Dr. Dauda Kahutu Rarara.....

Wanne fata kuke masa?

11/12/2025

saikin daraja kanki zaman za,a daraja ki🧏🧏🧏

11/12/2025

Da sun sanar damu🤔🧏

Sabon gidan Da Ameenu Saira Mamallakin Film din Labarina ya Gina......Wanne fata kuke masa?
10/12/2025

Sabon gidan Da Ameenu Saira Mamallakin Film din Labarina ya Gina......

Wanne fata kuke masa?

Da Ɗumi-ɗumi: Ministan Tsaro Bello Matawalle Ya Maka Jaridar Mikiya Da Sahara Reporters da Sowore a Kotu.Babbar Kotun ji...
10/12/2025

Da Ɗumi-ɗumi: Ministan Tsaro Bello Matawalle Ya Maka Jaridar Mikiya Da Sahara Reporters da Sowore a Kotu.

Babbar Kotun jiha da ke Sakatariyar Audu Bako, Kano, ta karɓi ƙarar da Karamin Ministan Tsaro, Hon. Bello Matawalle, ya shigar kan zargin wallafa labarin da mai masa daɗi ba wanda aka danganta masa.

A cikin sammacin da aka tura zuwa ofishin Mikiya Online News Ltd, an tabbatar da cewa Ministan ya maka:

1. Sahara Reporters

2. Omoyele Sowore

3. Wani mutum da ba a bayyana sunansa ba (Name Unknown)

4. Mikiya Online News Ltd

Matawalle na zargin cewa Sahara Reporters ta wallafa wani rahoto da ya ce ba gaskiya ba ne, sannan kuma Jaridar Mikiya ta fassara labarin zuwa Hausa ta kuma wallafa shi, lamarin da ya bayyana ka iya kawo masa lahani a aikinsa na gwamnati.

Ministan na neman kotu ta tilasta waɗanda ake ƙara su biya shi diyyad Naira biliyan goma (₦10,000,000,000) kan wannan zargi.

Ana sa ran zaman farko na shari’ar zai gudana a ranar 14 ga watan Janairu, inda bangarorin da ake ƙara za su fara bayyana hujjojin su a gaban Alƙali.

10/12/2025

Ina masoya Adam Zango?

10/12/2025

Kintaba haduwa da saurayi Mai naci 😂?

Adam A Zango ya saka hannu  yarjejemiyar ambasada  na miliyan 20  da kamfanin  bilalsadasub.Yanzun adam zango zai samu m...
10/12/2025

Adam A Zango ya saka hannu yarjejemiyar ambasada na miliyan 20 da kamfanin bilalsadasub.
Yanzun adam zango zai samu miliyan ashirin duk shekara ta hanyar post din tallar datar kamfanin bilalsubs.....

Wanne fata kuke masa?

10/12/2025

Yadda tsohuwar matar G~fresh tabama Yan,uwanta mata shawara.....

10/12/2025

Yadda samari suke amfani da fita a falo su cutar Da yanmata👇👇👇

DA DUMI-DUMI: Jirgin Sojan Najeriya Ya Shigo Burkina Faso Ba Da Izini Ba, Shugaban Kasar Burkina Faso Traoré Ya Gargadi ...
09/12/2025

DA DUMI-DUMI: Jirgin Sojan Najeriya Ya Shigo Burkina Faso Ba Da Izini Ba, Shugaban Kasar Burkina Faso Traoré Ya Gargadi Najeriya Yace Zasu Harbo Duk Jirgin Da Ya Kara Shiga Kasarsu

Gamayyar AES ta bayyana cewa wani jirgin sojan Najeriya ya kutsa sararin samaniyar Burkina Faso ba tare da izini ba, inda ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Bobo Dioulasso.

An gano sojoji 9 ne a ciki ba tare da kowace takardar izini ba.

AES ta ce ba za ta sake lamuntar kutse irin wannan ba, tare da ba da umarnin a kakkabo duk wani jirgi da ya kuskura ya shigo ba izini.

Ana jiran martanin Najeriya kan wannan sabanin tsaro mai zafi.

Daga Shafin DIMOKURADIYYA

09/12/2025

Shawara maikyau ga masoya🥰❤️‍🔥

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Kokiya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share