Vanguard Hausa

Vanguard Hausa Domin samun ingantattun labaran hausa. Don tallan kasuwanci da siyasa 09067298607 Whatsapp kaɗai
(1)

WATA SABUWA: Naje Har Kebbi Na Dawo Amma Banga Rashin Tsaro Ba - A Cewar Sheikh Sani Yahya Jingir.......SASHEN TALLA.......
06/09/2025

WATA SABUWA: Naje Har Kebbi Na Dawo Amma Banga Rashin Tsaro Ba - A Cewar Sheikh Sani Yahya Jingir.
......SASHEN TALLA...........
🚀 Ka daina wahala da tsadar data!
AsDatasubs App ne da zaka iya:
✅ Samun data mai arha MTN, GLO, AIRTEL da 9MOBILE
✅ Siyan airtime cikin sauƙi da rahusa
✅ Biyan kudin NEPA, Waec da Neco da sauran su
✅ Amfani da duk network cikin sauki

🔥 Ka sauke App ɗin Asdatasubs yanzu daga Play Store
Ka fara morewa ba tare da ɓata lokaci ba!
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.AsDatasubs.pro

Website link

Asdatasubs.com

Domin karin bayani ku tuntubeme
07064609945
07068270002
09165807403

Asdatasubs "Daga kanmu angama magana"

YANZU-YANZU: Musulunci Ya Samu Karuwa A Garin Chama Yayinda Yan Hisbah S**aje Sumame Gidan Karuwai Wata Baiwar Allah ta ...
05/09/2025

YANZU-YANZU: Musulunci Ya Samu Karuwa A Garin Chama Yayinda Yan Hisbah S**aje Sumame Gidan Karuwai Wata Baiwar Allah ta Musulunta

‎DA DUMI DUMI: Kamfanin Dillacin Labarai na Bukuru TV/Radio na farin cikin sanar da Mutanen Arewacin Nijeriya da cewa ta...
05/09/2025

‎DA DUMI DUMI: Kamfanin Dillacin Labarai na Bukuru TV/Radio na farin cikin sanar da Mutanen Arewacin Nijeriya da cewa ta ci gaba da zaɓar Manyan Mutane a Arewacin Nijeriya don Basu Lambar yabo, a Wannan Karon ta Sake Zabo manyan Mutane uku a Arewacin Najeriya domin Karrama su da Lambar yabo mai Girma Kamar yadda ta Saba, Wadanda aka Zaba don Basu Lambar yabon ta Wannan Karon sun Hada da:

‎1-Prof. Isa Ali Ibrahim Pantami: lambar yabo ta karramawa bisa Gudummawar da ya bayar a fannin Ilimin fasaha da kirkire-kirkire da kuma harkan Da'awa.
‎2-Prof. Khalid Aliyu: Kyautar Nasarar Gagarumin Gudunmawa Akan Taimakon Ilimin Addinin Musulunci da Ilmantar ga Al'uma
‎3-Hon. Gwani Muhammad Adam Alkali: Lambar yabo ta karramawa bisa ga Irin gudunmawar da ya bayar wajen yi wa Al'umma hidima, Jagoranci da ci Gaban Al'umma.

‎Gidan Talabijin da Radiyon ta Bukuru Zai karrama su don Gudummawa sosai da S**a bayar a fannonin daban daban da kuma tasiri ga Rayuwar Al’umma a Arewacin Najeriya da ma Kasa Baki daya. Waɗannan lambobin yabo suna zama shaida ga ƙwazo da Sadaukarwa,


‎Engr.Lawan Lawan Suleiman.
‎Bukuru TV/Radio station
[email protected]

05/09/2025

𝗪𝗲 𝗮𝗿𝗲 𝘀𝘁𝗶𝗹𝗹 𝘀𝗲𝗹𝗹𝗶𝗻𝗴
𝗠𝗧𝗡 𝗦𝗠𝗘 ✅
𝟭𝗚𝗕 ₦𝟰𝟱𝟬
𝟮𝗚𝗕 ₦𝟭𝟬𝟬𝟬
𝗔𝗽𝗽 𝗟𝗶𝗻𝗸 👇

SON MANZON ALLAH: Yadda Kasashen Duniya S**ayi Bikin Zagoyowar Ranar Da Aka haifi Fiyyayen hallita Annabi SAW.........SA...
05/09/2025

SON MANZON ALLAH: Yadda Kasashen Duniya S**ayi Bikin Zagoyowar Ranar Da Aka haifi Fiyyayen hallita Annabi SAW.
........SASHEN TALLA..........
🚀 Ka daina wahala da tsadar data!
AsDatasubs App ne da zaka iya:
✅ Samun data mai arha MTN, GLO, AIRTEL da 9MOBILE
✅ Siyan airtime cikin sauƙi da rahusa
✅ Biyan kudin NEPA, Waec da Neco da sauran su
✅ Amfani da duk network cikin sauki

🔥 Ka sauke App ɗin Asdatasubs yanzu daga Play Store
Ka fara morewa ba tare da ɓata lokaci ba!
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.AsDatasubs.pro

Website link

Asdatasubs.com

Domin karin bayani ku tuntubeme
07064609945
07068270002
09165807403

Asdatasubs "Daga kanmu angama magana"

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Jimamin Rasuwar Mutane A Nutsewar Jirgin Ruwa A Borgu, Ta Umurci NEMA Ta Kai Agaji Gwamnatin Tar...
05/09/2025

Gwamnatin Tarayya Ta Yi Jimamin Rasuwar Mutane A Nutsewar Jirgin Ruwa A Borgu, Ta Umurci NEMA Ta Kai Agaji

Gwamnatin Tarayya ta miƙa ta’aziyyar ta ga iyalan waɗanda s**a rasa ran su a haɗarin jirgin ruwa da ya faru kwanan nan a yankin Borgu na Jihar Neja, wanda ya yi sanadin mutuwar kimanin mutum 32.

A wata sanarwa da ya fitar a yau, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana wannan lamari a matsayin abin da “ya tayar da hankali.”

Ya ce: “Wannan ibtila’i ya yi matuƙar tayar da hankali, kasancewar ya faru ne cikin ƙasa da watanni huɗu bayan ambaliyar ruwa mai muni da ta afku a Mokwa, shi ma a Jihar Neja.

“Muna miƙa ta’aziyyar mu ta musamman ga iyalan waɗanda abin ya shafa, gwamnatin jihar da kuma al’ummar Neja. Jimamin mu da addu’o’in mu suna tare da duk wanda wannan ibtila’i ya shafa.”

Ministan ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ta umurci Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) da ta samar da dukkan tallafi da ake buƙata ga iyalan waɗanda s**a mutu da waɗanda s**a tsira, tare da yin aiki kafaɗa da kafaɗa da gwamnatin Jihar Neja domin tabbatar da gaggawar tallafi da taimako.

Haka kuma, gwamnatin ta umurci Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Ƙasa (NOA) da ta gudanar da babban kamfen na wayar da kai a faɗin ƙasar nan domin ƙara faɗakar da jama’a kan matakan tsaro yayin amfani da hanyoyin ruwa.

Idris ya yaba wa gwamnatin Jihar Neja, ta hannun Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Jiha, bisa gaggawar gudanar da aikin ceto da ya tabbatar an tantance dukkan fasinjojin da ke cikin jirgin da ya yi hatsarin.

Ya ce: “Zan yi amfani da wannan dama in sake tunatar da jama’a da su riƙa bai wa batun tsaro muhimmanci yayin tafiya ta hanyoyin ruwa.

“Musamman, babu wanda ya kamata ya shiga tafiyar jirgin ruwa ba tare da sanya rigar kariya ta musamman ba. Matakan tsaro na iya ceton rayuka.”

Ya yi addu’ar samun rahamar Allah ga rayukan waɗanda s**a salwanta tare da yi wa waɗanda s**a tsira fatar samun lafiya cikin gaggawa.

An Hango Khalifan Tijjaniya Na Nijeriya Mal. Sunusi Lamido Sunusi Yana Gaisuwa Da Mata A Wajen Bikin Digirinsa Na Uku a ...
05/09/2025

An Hango Khalifan Tijjaniya Na Nijeriya Mal. Sunusi Lamido Sunusi Yana Gaisuwa Da Mata A Wajen Bikin Digirinsa Na Uku a Kasar Burtaniya.
....SASHEN TALLA......................
🚀 Ka daina wahala da tsadar data!
AsDatasubs App ne da zaka iya:
✅ Samun data mai arha MTN, GLO, AIRTEL da 9MOBILE
✅ Siyan airtime cikin sauƙi da rahusa
✅ Biyan kudin NEPA, Waec da Neco da sauran su
✅ Amfani da duk network cikin sauki

🔥 Ka sauke App ɗin Asdatasubs yanzu daga Play Store
Ka fara morewa ba tare da ɓata lokaci ba!
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.AsDatasubs.pro

Website link

Asdatasubs.com

Domin karin bayani ku tuntubeme
07064609945
07068270002
09165807403

Asdatasubs "Daga kanmu angama magana"

YANZU-YANZU: Ankuma Bankado wata Badakala a Gwamnatin Kano Kwamishinan Raya Karkara  Ya Fitar N1.17bn Rahotanni sun nuna...
05/09/2025

YANZU-YANZU: Ankuma Bankado wata Badakala a Gwamnatin Kano Kwamishinan Raya Karkara Ya Fitar N1.17bn

Rahotanni sun nuna cewa zargin badakala da cin hanci a gwamnatin Jihar Kano na kara fadada, bayan da Kwamishinan Ma’aikatar Raya Karkara da Al’umma, Abdulkadir Abdulsalam, ya amsa cewa ya amince da biyan kudi har Naira biliyan 1.17 a lokacin da yake matsayin Akanta Janar na jihar.

Masu bincike sun bayyana cewa an fitar da kudaden ne ta hanyar da ba bisa ka’ida ba, kuma ana zargin cewa an yi amfani da takardun bogi da wasu bayanan karya wajen aiwatar da biyan.

Hukumar da ke gudanar da binciken na ci gaba da tantance yadda kudin ya fita da kuma wadanda s**a amfana daga tsarin. Wannan na daga cikin manyan binciken da ke ci gaba da girgiza gwamnatin Kano, inda ake ci gaba da gano sabbin bayanai masu tayar da hankali.

Har yanzu gwamnatin jihar ba ta fitar da cikakken bayani ba kan matakin da za ta dauka kan zargin, amma majiyoyi sun tabbatar da cewa ana shirin daukar matakin doka kan wadanda s**a yi hannu da shuni a badakalar.

Majiya premium times

04/09/2025

Azzaluman Shugabannin Nijeriya Sun Fi Abubakar Dan Damisa Sharri, Amma Me Ya Sa Da S**a Mutu Aka Dinga Yi Musu Addu'a Tare Da Fatan Alkhairi?

YANZU-YANZU: Sarkin Kano Sunusi Lamido Sunusi, Ya Kamalla Karatun Digirinsa Na Uku Kasar Ingila........SASHEN TALLA........
04/09/2025

YANZU-YANZU: Sarkin Kano Sunusi Lamido Sunusi, Ya Kamalla Karatun Digirinsa Na Uku Kasar Ingila
........SASHEN TALLA.........
🚀 Ka daina wahala da tsadar data!
AsDatasubs App ne da zaka iya:
✅ Samun data mai arha MTN, GLO, AIRTEL da 9MOBILE
✅ Siyan airtime cikin sauƙi da rahusa
✅ Biyan kudin NEPA, Waec da Neco da sauran su
✅ Amfani da duk network cikin sauki

🔥 Ka sauke App ɗin Asdatasubs yanzu daga Play Store
Ka fara morewa ba tare da ɓata lokaci ba!
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.AsDatasubs.pro

Website link

Asdatasubs.com

Domin karin bayani ku tuntubeme
07064609945
07068270002
09165807403

Asdatasubs "Daga kanmu angama magana"

YANZU-YANZU: Anayiwa Jikan Ganduje Babbar Sarautar a Maauratar KowaDA ƊUMI-ƊUMI: Sarkin Jiwa Ya Baiwa Jikan Ganduje Sara...
04/09/2025

YANZU-YANZU: Anayiwa Jikan Ganduje Babbar Sarautar a Maauratar Kowa
DA ƊUMI-ƊUMI: Sarkin Jiwa Ya Baiwa Jikan Ganduje Sarautar Gargajiya

Sarkin Jiwa, Mai Martaba Dr. Idris Musa (MFR) ya nada Abdullahi Ibrahim Alhassan, jikan tsohon Gwamnan Kano kuma tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, da sarautar Chikasoron Jiwa.

An kaddamar da nadin ne a lokacin da Ganduje ya ziyarci masarautar a ranar Laraba, inda Mai Martaban Sarkin ya mika takardar nadin garesu.

Sarkin Jiwa ya bayyana cewa an baiwa Abdullahi Ibrahim Alhassan wannan sarauta ne saboda gudummawarsa ga ci gaban al’umma, biyayyarsa, tare da kyakkyawar alaƙarsa da fadar masarauta.

"Duk Wanda Baya Maulidin Annabi SWA Ba musulmi Bane " A Cewar Farfesa Ibrahim Makari.......SASHEN TALLA...............🚀 ...
04/09/2025

"Duk Wanda Baya Maulidin Annabi SWA Ba musulmi Bane " A Cewar Farfesa Ibrahim Makari
.......SASHEN TALLA...............
🚀 Ka daina wahala da tsadar data!
AsDatasubs App ne da zaka iya:
✅ Samun data mai arha MTN, GLO, AIRTEL da 9MOBILE
✅ Siyan airtime cikin sauƙi da rahusa
✅ Biyan kudin NEPA, Waec da Neco da sauran su
✅ Amfani da duk network cikin sauki

🔥 Ka sauke App ɗin Asdatasubs yanzu daga Play Store
Ka fara morewa ba tare da ɓata lokaci ba!
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.AsDatasubs.pro

Website link

Asdatasubs.com

Domin karin bayani ku tuntubeme
07064609945
07068270002
09165807403

Asdatasubs "Daga kanmu angama magana"

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Vanguard Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Vanguard Hausa:

Share