30/08/2025
ANNABI MUHAMMADU s a w Da AL,QUR ANI
Wato wasu Mahaukatan Da Suke Kwana Abolo Sunfi Wasu Malaman Hankali, Duk Da Dai Dama Mu Agunmu Malamai Bane,
Yanzu Inba Aladan Tunaninaba Waye Zaizo Yana Irin Wannan Maganar, Tsakanin MANZON ALLAH Da AL,QUR ANI Wayafi Wani, Me Lafiyayyen Hankali Bazaita Kawo Irin Wannan Tunaninba Aransa,
Kuma Har Rashin Hankalin Mai Maganar Yakai Yace AL,QUR ANIN Yafi MANZON ALLAH, Subhannallah
Yanzu Ashe Za a Iya Samun Muslimi Yanuna Wani Abu Wanda Ba ALLAH Ba Yace Yafi MANZON ALLAH???
AL,QUR ANI ALLAH Ne???
Amsa Dayace Tak Ba ALLAH Bane Kuma Bashi Ake Bautamaba,
AL,QUR ANI Zancen ALLAH Ne
AL,QUR ANI Ayace Babba Daga Cikin Ayoyin ALLAH
AL,QUR ANI Kalmar ALLAH ce
Kaf A Ayoyin ALLAH Swt Akwai Wata Aya Sama Da MANZON ALLAH ???
Akwai Wata Kalma ALLAH Sama Da MANZON ALLAH???
Amsa Dayace Tak Babu!!!
Babu Wani Zancen ALLAH Sama Da MANZON ALLAH
Tsakanin MANZON ALLAH Da AL, QUR ANI Ba Magana Bane Na Fifiko,Maganace Ta Akwai Da Babu, Duk Girman Abu Agun ALLAH Idan Kace Zaka Kwatantashi Ne Da Girman MANZON ALLAH Agun ALLAH Zai Iya Zama Babu
Shifa MANZON ALLAH, ALLAH Ba Magana Yake Ta Bawa Da UBANGIJIN Saba Magana Yake Ta Masoyi Da Masoyinsa,
Duk Abunda Ba ALLAH Ba ANNABI MUHAMMADU s a w Ubansane Agun ALLAH Swt
S A W