Abokin Sufy

Abokin Sufy Babbar Ni'imar Aljannah Acikinta Akwai Annabi Muhammad ๏ทบ ๐Ÿฅฐ๐Ÿฅฐ๐Ÿฅฐ

MAULUDIN ANNABI S,A,W KASHI (3)BAYANIN SHAYAR DA ANNABI S A W๐ŸŽฒ๐ŸŽฒSaiyada Halimatu sa adiya takasance macece Wanda take cik...
28/08/2025

MAULUDIN ANNABI S,A,W KASHI (3)

BAYANIN SHAYAR DA ANNABI S A W
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Saiyada Halimatu sa adiya takasance macece Wanda take cikin kunci na rayuwa masamman wajan abinci Amma takasance aduk halinda tasami kanta narayuwa na wadata ko kunci ko talauci sai tace Alhmdu lillahi
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Sai tasamu ciki suna cikin wannan halin na rashi ta haifi yaron nata babu abinci babu ruwan nonon dama yaron zaisha saboda babu abinci sai tace Allah kaciyar damu daga arzikin kasanka kawa sai taji murya anace mata zaki ciyar da danki zaki shayar dashi kuma zaki tar biyartar dashi
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Kawai tana bacci sai taga wani mutun yakama hannunta yakaita wani korama ruwa wanda farinshi yafi nono zakinshi yafi zuma yace Mata Kisha tace nasha dayawa sai yace mata kinsan koni wanene tace a a yace nine kalman nan da k**e yawan fadi na Alhmdu lillahi
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Saiyada Halimatu tace ina farkawa naga nonona sun cicciko har mutanan garinmu suna mamakina nakara gyau da kiba gari nawayewa sai muka tafi gona da matayen gari
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Kawai sai mukaji murya ko taina gabas da yamma kudu da arewa anace mana Anhaifi wani abin haihuwa acikin garin makka aljannan Allah ta tabbata gadukkan wanda tashayar dashi
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Kawai matannan kowa tayi sauri Takoma gida domin tanemi izinin mijinta ta tafi makka Dan dauko wannan jaririn da aka haifa sunyi zatton dan masu kudine ko Dan sarakunane
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
Allahu kabamu wani martaba da hususiya da mukamai acikin gidan Annabi Muhammadu s a w Aduniya da lahira
๐ŸŽฒ๐ŸŽฒ
๐Ÿ‘‰๐Ÿผ๐Ÿ‘‰๐Ÿผ SAUTIN๐Ÿ‘‰๐Ÿผ๐Ÿ‘‰๐ŸผKUSFA

daren da aka haifi annabi Muhammadu saw ya*fi dukkan darare
28/08/2025

daren da aka haifi annabi Muhammadu saw ya*fi dukkan darare

27/08/2025

Ranar Hausa
**
Allah ka zaunar da ฦ™asashen hausawa lafiya, ka tarwatsa masu hannu bisa ta'addanci a ฦ™asashen, Alfarmar Annabi ๏ทบ

Makiyin Annabi ne kadai zaiyi bakin ciki da Mauludin Annabi Muhammadu ๏ทบ โค๏ธ.
27/08/2025

Makiyin Annabi ne kadai zaiyi bakin ciki da Mauludin Annabi Muhammadu ๏ทบ โค๏ธ.

Maulana Shehu 'Dahiru Usman Bauchi (rta) yana cewa:DALILIN DA YASA ANNABI SALLAHU ALAIHI WASSALAM BAYA RUBUTU.Shi rubutu...
27/08/2025

Maulana Shehu 'Dahiru Usman Bauchi (rta) yana cewa:

DALILIN DA YASA ANNABI SALLAHU ALAIHI WASSALAM BAYA RUBUTU.

Shi rubutu wajen Neman Ilimi kamar kunya ce ko hud'a,saboda neman abinci.Yanzu wane d'an sarki ne daga cikin d'iyan sarakunan 'kasar mu za,a masa kirari dan ya iya hud'a? ๐Ÿ‘Œ๐Ÿ‘Œ๐Ÿ‘Œ
.....Amsa shine babu!

Amma kuma yana cin abinda wanda sai anyi hud'ar akace samunsa.๐Ÿ™๐Ÿ™๐Ÿ™

Dan haka Annabi (saw) ba sai yayi rubutu ba ya 'bata yatsunsa da dangwalawa cikin tawada sannan ya samu Ilimi ba.๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”

Dumin Qur'ani yace:

(ูˆุนู„ู…ูƒ ู…ุงู„ู… ุชูƒู† ุชุนู„ู… ูˆูƒุงู† ูุถู„ ุงู„ู„ู‡ ุนู„ูŠูƒ ุนุธูŠู…ุง)

Tuni Allah ya sanar dashi abinda daya faru da wanda zai faru.
Ko mai zai rubuta Dan gudun karya mance?

ALLAH YA 'KARAWA WANNAN ANNABI NAMU DARAJA TA CETON MU ๐Ÿ™๐Ÿ™ ๐Ÿ’”๐Ÿ’”

MECECE TIJJANIYA.  WAYE DAN TIJJANIYYAKar Kaji Ance Tijjaniya Ka Dauka Ta Shehu Tijjani Ce (Ra)  A A Ba Haka A In Yake B...
27/08/2025

MECECE TIJJANIYA. WAYE DAN TIJJANIYYA

Kar Kaji Ance Tijjaniya Ka Dauka Ta Shehu Tijjani Ce (Ra) A A Ba Haka A In Yake Ba
Ba Zan Tsawaita Rubutun Ba Yadda Zai Gunduri Mai Karatu Zanyi Duk Maiyiwuwa Wjn Taqaita Rubutun Domin Kawai Fuskantar Rubutun Kai Tsaye

Darikar Tijjaniyya Darika Ce Daga Cikin Darikun Sufaye Da Ake Da Su Tana Da Aikin Da Ake Yi Da Shi Ake Kira Tijjaniyya Da Sharadai K**a Daga Na Inganci/Wajibci/Mustahabbi/Karhanci Wanda Duk Wanda Yake Bin Wannan Ayyuka Shi Ake Kira Batijjane

Shehu Tijjani Abul Abbas Rta Ya Karbi Wannan Darika A Hannun Kakansa Manzon Allah S A W Ta Hanyar Saduwa Da Shi Ido Ido A Farke (Wanda Ya Gan Ni A Mafarki Da Sannu Zai Gan Ni A Farke

Shehu Tijjani Rta Ya Laqqana Wannan Darika Ga Muridansa Na Farko Farko Kuma Muqaddamai Na Farko Farko Irin Su Sheikh Aliyu Harazumi Sheikh Muhammadul Kamsusi Da Sauransu (Ba Zan Tsawaiya Wjn K**a Sunaye Ba Sbd Kar Na Tsawaita Rubutun) Haka Abun Ya Dinga Kasancewa Daga Kaddamar Da Wannan Zuwa Kaddamar Da Wancan Daga Kan Wannan Zuwa Kan Wancan Har Wannan Darika Ta Dinga Yaduwa Zuwa Inda Take Yau A Sassan Duniya

Wanda Ya Zauna A Gaban Shehi Ko Muqaddami Ya Laqqana Masa Wannan Darika Da Izinin Shehu Tijjani Kuma Yake Gudanar Da Ayyuknta Sh Ake Kira Dan Darikar Tijjaniyya Wanda Duk Wasu Ababe Na Darika S**a Hau Kansa

Ayyukan Darikar Su Ne Lazimin Safe (Istigfari 100 Salatin Annabi 100 Hailala 100) Lazimin Yamma (Shi Ma K**ar Haka) Wazifa Sau Daya Wuni Zikirin Juma'a Da Ake Yi Bayan Sallahr La'asar Zuwa Magariba

Wadnanan Su Ne Ayyuka Darikar Wanda Yake Aikata Su Kuma Ya Karbi Izinin Yi A Hannun Shehi Ko Muqaddami Shi Ake Kira Batijjane Sabanin Haka Kuwa Ko Dai Masoyi Kawai Ko Maqiyi Kawai Duk Wanda Bai Samu Wadannan Ababe Sa Aka Lissafo Ba To Ba Dan Tijjaniyya Ba Ne Wanda Ba Ya Aikatawa Ba Dan Tijjaniyya Ba Ne (Ko Da Kuwa Ya Taba Karba A Hannun Shehi Ko Muqaddami Amma Sai Ya Daina Yi)

A Takaice Wannan Ita Ce Tijjaniyya

Mai Yin Ayyukanta Shi Ne Dan Tijjaniyya.

โœ๏ธโœ๏ธTashar faira

27/08/2025

Online Maulud ๐ŸŽ‚

Faษ—i Halin Manzon Allah๏ทบ Guda ษ—aya Cikin Halayen Sa Wanda Basu
Da Adadi๐Ÿ‘Œ

Ina Taya Maulana Sheikhu Ibrahim Niasse RTA Murnar Shiga Watan Masoyinsa Sayyidul wujudi ๏ทบ Sannan Ina taya Dukkan Musulm...
25/08/2025

Ina Taya Maulana Sheikhu Ibrahim Niasse RTA Murnar Shiga Watan Masoyinsa Sayyidul wujudi ๏ทบ Sannan Ina taya Dukkan Musulmai bal ma dukkan Halittun Allah SWT Murnar Shiga Watan Hasken da Allah ya Halicci Halittu dashi Hasken Allah Ya shiryar da Mutane da SHI ๏ทบ.

ู‚ุฏ ุฌุงุกูƒู… ู…ู† ุงู„ู„ู‡ ู†ูˆุฑ ูˆูƒุชุงุจ ู…ุจูŠู† ูŠู‡ุฏูŠ ุจู‡ ุงู„ู„ู‡ ู…ู† ุงุชุจุน ุฑุถูˆุงู†ู‡ ุณุจู„ ุงู„ุณู„ุงู… ูˆูŠุฎุฑุฌู‡ู… ู…ู† ุงู„ุธู„ู…ุงุช ุฅู„ู‰ ุงู„ู†ูˆุฑ ุจุฅุฐู†ู‡ ูˆูŠู‡ุฏูŠู‡ู… ุฅู„ู‰ ุตุฑุงุท ู…ุณุชู‚ูŠู….

KU KOYA WA YARANKU HALAYE UKU:1. Yawan gaishe da na gaba dasu.2. Nutsuwa da barin wasa ahanya.3. Futa cikin kyakykyawar ...
24/08/2025

KU KOYA WA YARANKU HALAYE UKU:
1. Yawan gaishe da na gaba dasu.
2. Nutsuwa da barin wasa ahanya.
3. Futa cikin kyakykyawar shiga.

KU HANA YARANKU HALAYEN NAN:
1. Yawan yawace-yawace.
2. Yawan Abokai/kawaye barkatai.
3. Rashin kunya da fadace-faface.

KU RIKA GWABE BAKIN YARANKU:
1. Idan suna sa baki a maganar manya
2. Idan suna kawo tsegumi da gulma.
3. Idan suna zagi ko karyata manya.

KUYI MUSU HORO ME TSANANI:
1. Idan suna wasa da Sallah.
2. Idan s**a fara kwadayi da roko
3. Idan s**a fara karya da lalaci.

KU KARA JAWO YARANKU JIKI:
1. Idan s**a balaga.
2. Idan basu da lafiya.
3. Idan kuna gida a zaune.

KU KWADAITAR DA YARANKU:
1. Nacin karatu da rubutu.
2. Dagewa wajen cimma buri.
3. Lada da nasara in anbi hanyar Allah.

KU NUNAWA YARA MUHIMMANCIN:
1. Riko da Addinin musulunchi.
2. Zumunchi da ziyarar dangi.
3. Lafiya, Lokachi da chance/kuruciya.

KU DAINA WADANNAN AGABANSU:
1. Bayyana tsiraici/mu'amalar aure
2. Wasan banza na kuruciya, kallo.
3. Bayyana rashin jituwa atsakaninku.

KU YAWAITA AGABAN YARANKU:
1. Karatun Alqur'ani da salloli.
2. Aikata gaskiya da Rukon Amana.
3. Wadatar zuci da godiyar Allah.

SUKE JIN TSORON KU TA HANYAR:
1. Tsawatar musu in sunzo da wargi.
2. Rashin barinsu babu abinyi.
3. Taqaita nuna musu so kuru-kuru.

KU DAGE KU CIREWA YARANKU:
1. Tsoron mutuwa.
2. Tsoron talauchi.
3. Tsoron wanda baya tsoron Allah.

KU GOYI BAYAN YARANKU INHAR:
1. sune ke da gaskiya.
2. Ba sa6o s**a aikata ba.
3. sunyi abu domin kare mutuncinku.

KUKE TSORATAR DA YARANKU:
1. Illar Hadama.
2. Futinar rigima.
3. Hadarin taqama da girman kai.

KU RIKA SANARDA YARANKU:
1. Asali da Tarihi.
2. Mutuwa da kabari.
3. Dadi da rashin sa.

KU BAWA YARANKU HORO NA:
1. Taqaita cin abinchi.
2. Karancin Barchi da zaman hira.
3. Watsar da dogon buri da sharholiya.

WATA RANA Wani Mutum yazo Wajen Shehu Aliyul Harazumi (RTA) ya sameshi mutumin nan kawai yaci gaba da cin mutunci da zag...
23/08/2025

WATA RANA

Wani Mutum yazo Wajen Shehu Aliyul Harazumi (RTA) ya sameshi mutumin nan kawai yaci gaba da cin mutunci da zage zage ga maulana Shehu Aliyul Harazumi (RTA) wai ya haukata mai yaron sa

Amman babu Abunda ya fito daga bakin Shehi (RTA) sai alhamdulillah da fadama wannan mutumin mai zagi yayi Ahankali yadena daga muryarsa haka yaci gaba da zagi shi kuma Shehu Aliyul harazimi (RTA) yana cemasa kadena daga murya kada mutanena suji s**e zasuyi maka wani abu ni kuma banaso aimaka komai

Bayan ya gama duk irin zagin da zaiyi sai maulana Shehi (RTA) yace to muyiwa Annabi (SAW) Salati sai ya cewa mutumin nan don Allah kada kafadama wani domin idan akaji Labarin kazo kayimin wannan wasu s**e zasu yimaka abunda bai dace ba.

Wannan mutumin zai tafi sai Shehu sahibu zikiri (RTA) yayi masa Alkairi kala kkala yayiwa wannan mutumin tare da yimasa godiya da fadin yayafe masa duniya da Lahira

Kaji masu bin Allah don ya isa abishi badon neman sakamako ba, mungodewa Allah da muka Tsinci kanmu Acikin wannan da'ira

Kalma 1
23/08/2025

Kalma 1

Address

Http://www. IbrahimMaiInyss. Com
Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abokin Sufy posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share