Nigerian Hausa News

Nigerian Hausa News Nigerian Hausa News sabuwar jarida ce ta yanar gizo wacce zatana kawo muku sahihin labarai cikin harshen Hausa da Turanci

16/4/2021. 4/Ramadan/1442

In Gaza City, death seems easier than displacement
09/09/2025

In Gaza City, death seems easier than displacement

Kotun Thailand Ta Tsige Firaminista Saboda kashe murya da shagwaɓa a lokacin da take kiran waya Kotun Tsarin Mulki ta Th...
30/08/2025

Kotun Thailand Ta Tsige Firaminista Saboda kashe murya da shagwaɓa a lokacin da take kiran waya

Kotun Tsarin Mulki ta Thailand ta tsige Firaminista Paetongtarn Shinawatra da majalisar ministocinsa a ranar Juma’a bisa yadda ta gudanar da rikicin iyaka tsakanin kasar da Kambodiya, abin da ya jefa masarautar cikin rikicin siyasa.

Paetongtarn, ’yar tsohon firaminista mai tarin arziki Thaksin Shinawatra, an dakatar da ita daga aiki a watan jiya bayan zargin cewa ta kasa kare martabar Thailand a cikin wata tattaunawa ta waya da tsohon shugaban Kambodiya mai karfi Hun Sen a watan Yuni, wacce aka fallasa a intanet.

Kwamitin alkalai tara ya yanke hukunci da kuri’u shida kan uku cewa ta gaza kiyaye ka’idojin ɗabi’a da ake bukata ga firaminista, kuma ya tsige ta daga mukami, abin da ya tura Thailand gaban rikicin siyasa, ba tare da wani fitaccen dan takara da zai jagoranci hadin kan gwamnati a majalisa ba.

Germany da France sun amince  turawa su ɗauki matakai kan kamfanonin ƙasashen waje da ke tallafawa yaƙin Rasha.
30/08/2025

Germany da France sun amince turawa su ɗauki matakai kan kamfanonin ƙasashen waje da ke tallafawa yaƙin Rasha.

Ambaliya ruwa mai tsanani a  Punjab na Kasar  Pakistan ta tilasta kwashe  mutane akalla 190,000 daga gidajensu sak**akon...
30/08/2025

Ambaliya ruwa mai tsanani a Punjab na Kasar Pakistan ta tilasta kwashe mutane akalla 190,000 daga gidajensu sak**akon ruwa daga koguna da ya b***e ya ci gidajen jama'a

DA DUMI-DUMI – Ƙasar Turkiyya ta katse dukkan dangantakar tattalin arziƙi da Isra’ila, ta rufe sararin samaniyarta ga ji...
30/08/2025

DA DUMI-DUMI – Ƙasar Turkiyya ta katse dukkan dangantakar tattalin arziƙi da Isra’ila, ta rufe sararin samaniyarta ga jiragen Isra’ila, tare da haramta wa jiragen ruwan Turkiyya sauka a tashoshin jiragen ruwa na Isra’ila.

Kwastam ta k**a buhuna shinkafa 250 da aka boye a cikin tankar mai a KadunaHakanan, rundunar ta mika wasu magunguna da k...
06/08/2025

Kwastam ta k**a buhuna shinkafa 250 da aka boye a cikin tankar mai a Kaduna

Hakanan, rundunar ta mika wasu magunguna da kayayyakin sinadarai masu hadari da ta k**a ga Hukumar NAFDAC da NESREA domin daukar mataki.

Time to Face the Truth"Ladies and gentlemen,Today, I want us to ask ourselves one bold question: Who is truly to blame f...
06/08/2025

Time to Face the Truth"

Ladies and gentlemen,

Today, I want us to ask ourselves one bold question: Who is truly to blame for the underdevelopment of Northern Nigeria?

We have seen the decline, in education, healthcare, infrastructure, and security. And yet, this region has produced powerful governors, senators, ministers, even presidents. So, what happened?

Let us remember the legacy of Sir Ahmadu Bello, the Sardauna of Sokoto. He built schools, invested in agriculture, and united our people. He had a vision — one where the North would rise in dignity, strength, and self-reliance.

But can we say the same for today’s leaders?

Instead of progress, what we see is blame! blaming the South, blaming the West, blaming history. But the truth is clear: the North is being held down by its own leaders, those who were entrusted with the future but chose personal wealth and power instead.

Our children are on the streets with bowls, not books. Our hospitals are collapsing. Our youth are unemployed and angry. And yet, we have billionaires, powerful politicians, and influential clerics,all silent when it matters most.

It is time to stop the excuses. The North must wake up. We need leaders who will rise with courage, sacrifice, and love for their people. Leaders who will invest in education, empower women, and heal our communities.

Because until then, Northern Nigeria will remain a sleeping giant — chained, not by outsiders, but by its own gatekeepers.

Zainab Bello (DWLN)
Director Media and publicity Nigeria First

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na tabbatar da ci gaba mai ɗorewa, ci gaban al’umma,...
03/07/2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na tabbatar da ci gaba mai ɗorewa, ci gaban al’umma, da kuma haɗa kowa da kowa cikin ci gaban ƙasa ta hanyar gina muhimman ayyuka. Ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ba wai kawai tana gina tituna ba ne, amma tana shimfiɗa hanyoyin nasara mai dorewa, da kuma damar samun ci gaba, da walwala ga ‘yan Najeriya.

Amarya da uwar gida tun a waje normal suke sun Saba ba ruwansu ga ango a gefe suna baza capacity Allah yabasu zaman lafi...
26/04/2025

Amarya da uwar gida tun a waje normal suke sun Saba ba ruwansu ga ango a gefe suna baza capacity Allah yabasu zaman lafiya👌🏻💯🌹

15/04/2025

Manyan manoman arewacin Najeriya sun fara komawa kudancin ƙasar, inda suke samun tsaro da kwanciyar hankali.
Tuni ɗaya daga cikin ƴan arewar ya mallaki gonar shinkafa mafi girma a kudancin Najeriyar.

Tarayyar Turai za ta tallafa wa gwamnatin Falasɗinawa da dala biliyan 1.8
15/04/2025

Tarayyar Turai za ta tallafa wa gwamnatin Falasɗinawa da dala biliyan 1.8

An samu tashin gobara a Kasuwar Kafintoci da ke Gandun Albasa a Kano.📸 Abdulhamid Abdullahi Aliyu
07/04/2025

An samu tashin gobara a Kasuwar Kafintoci da ke Gandun Albasa a Kano.

📸 Abdulhamid Abdullahi Aliyu

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nigerian Hausa News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share