02/08/2026
Wato ina matukar jin wani abu a raina amma sedai wani yakan ci albarkacin wani, wato sena shirya ributu me matukar zafi saina akan Dauda Kahutu Rarara saina goge sakamakon inaganin mutun cin matar nan Aisha Ahmad Idris sabo da wasu halaye nata da nayi noticing a wannan kafar tamu ta social media.
Amma gaskiya yakamata a asan abinyi akan irin wannan lamarin na zubar da mutunci tabbas abun yana yawa sosai duk da munsan siyasa ce amma yakamata idan ana cizawa to a dinga hurawa wannan shine!