Usman Shehu Jaa

Usman Shehu Jaa hasbunallahu wani'i Mal wakeel

14/01/2024

Hakika an yiwa dimokradiya mahangurba, kuma an wulakantar da mutunci, kwarjini da karfin iKon judiciary a kasar nan.

Alkalai da kotuna sune dama ta karshe da mai hakki ko Wanda aka zalunta suke da ita domin Kai kokensu bisa tsammanin samun adalci. Amma Kash, a yau alkalai da duk wani tsari na shari'a an karya shi, martaba da tasirin alkalai ya fadi kasa warwas.

Hukuncin karshe na Shari'ar Kano babban misali ne ga mawuyacin halin da demokradiya ta fada ciki, tare da tauye duk wani yanci da kotunoni ko alkalai suke dashi don wanzuwar adalci.

Hukuncin Shari'ar Kano a yau cikakken misali ne da ke nuna gurbacewar al'amuran siyasa a kasar nan musamman ta fuskoki guda biyu:-

1. An budewa Jam'iyun siyasa a nan gaba kofar yin magudi da chusa kuri'un bogi a lokutan zabe,domin Koda anje kotu zasu iya tsira.

2. An tauye hakki da yancin masu zabe, domin anan gaba ma mutane zasu Dena wahalar da kansu fita yin zabe. Domin suna zabar abinda sukeso, wasu suna aringizo da chushen kuri'a ana basu.

3. A nan gaba mutane bazasu dinga damuwa da cika duk wasu ka'idoji na tsayawa takara ba, domin kuwa kotu da alkalai a hukuncin kotun koli sun tabbatar da hakan. Kuma sun yiwa duk wata dokar zabe Karan tsaye, Wanda hakan dabawa kansu wuka ne sukayi domin anan gaba basu Isa suyi hukunci da ya sabawa wannan ba. Suma zasu kuka da kansu.

4. Ba'ayi adalci ba a hukuncin Kano, domin kuwa mao sharia Babu wata doka ko reference da ya dogara dasu wajen yanke hukuncin Kano, kawai ya karanto bayanansa a matsayin raayi, kamar yadda ya bayyana kuma yayi mana hukunci da raayinsa duk da cewa alkali ne, Amma ya maida Kansa baya, ya yarda ya nuna.rashin kwarewa, ya lalata image na sharia saboda son zuciyarsu.

Daga karshe zamu zo da bayanai masu yawa kan duk wasu kulle kulle da akayi akan wannan sharia Wanda har yasa AKAI wannan danyen hukuncin.

yin hakan bazai haifar da kowace irin matsala ba domin Koda kotu akaje barawon kuri'u zai iya tsira de

tabbatar da irin halin innanillahi wa Inna ilaihir raji'un da aka samu Kai a ciki ta fuskar abubuwa guda biyu

Yesterday, I have been appointed as a MEMBER Media committee of NETWORK FOR GAWUNA N4G under the leadership of Alh Sale ...
05/01/2024

Yesterday, I have been appointed as a MEMBER Media committee of NETWORK FOR GAWUNA N4G under the leadership of Alh Sale Adamu Ƙwaru

Court order
29/12/2023

Court order

Only kanawa can relate
28/12/2023

Only kanawa can relate

28/12/2023

APC, NNPP AND THE JUDICIARY: FACTS OF THE MATTER

Justice John Inyang Okoro: What is the source of the disputed ballot papers?

INEC Lawyer (A.B Mahmoud: The ballot papers belonged to INEC.

Justice Inyang Okoro: Is there any law that emphasizes stamping, signing and dating of ballot papers?

INEC Lawyer (A.B Mahmoud: Yes. There is the Exhibit P17 (Official Manual of Elections).

APC's premise hinges on three (3) issues:

1. 165,616 unsigned, unstamped and undated Ballot Papers, which constitute gross violation and non-compliance with the Electoral Act Section 63(1).

2. Abba joined the NNPP only after the General Elections.

3. Abba's Forgery of Form EC9 Affidavit.

The following is a brief explanation regarding serial numbers 2 and 3 above:

* APC presented to the Tribunal a copy of NNPP's register submitted to INEC in April, 2022 before the primary elections. But the register did not contain Abba's name.

* NNPP also presented, to the same Tribunal, a copy of its 'Ward' updated register, which it submitted to INEC in July, 2023 after the elections, with details as serial number 001 bearing Abba Kabir Yusuf and his address as Diso Quarters. The updated register tallied with his Form EC9 Affidavit.

* The updated 'State' register presented by the NNPP to the Tribunal, however, contained his name, with details as serial number 103690 bearing Alhaji Abba Kabir Yusuf, while his address as Chiranci Quarters. This did not tally with his Form EC9 Affidavit. Moreso, on this same register, serial number 1 (not 001) is Rabiu Musa Kwankwaso.

The critical facts relating to the non-qualification of Abba rest on his non-membership of, and non-sponsorship by the NNPP.

1. Abba's name is not contained in the register of members of the NNPP submitted to INEC in April, 2022.

2. In his Form EC9 Affidavit submitted to INEC bearing NNPP/HQ/KN/GWL/DS/001, there is no such number in the register of members submitted to INEC. This clearly denotes the issue of forgery claimed by the A

We voted for GAWUNA/GARO
10/12/2023

We voted for GAWUNA/GARO

Kano Nowadays
27/11/2023

Kano Nowadays

23/11/2023

♻️GANDUJE'S EFFECT

●APC Win Imo (Gubernatorial Polls)

●APC Win Kogi (Gubernatorial Polls)

●APC Win Plateau (Appeal Court)

●APC Win Kano (Appeal Court)

●APC Win Benue (Appeal Court)

●APC Win Lagos (Appeal Court)

●APC Win Nasarawa (Appeal Court)

His Excellency, Abdullahi Ganduje Is Not Joking!!🤷🏾‍♂️

08/11/2023

STATE HOUSE PRESS RELEASE

PRESIDENT TINUBU APPOINTS TWENTY FEDERAL COMMISSIONERS OF THE NATIONAL POPULATION COMMISSION (NPC)

President Bola Tinubu has approved the appointment of twenty (20) qualified Nigerians to serve as Federal Commissioners in the National Population Commission (NPC) with nine current Federal Commissioners being appointed to a second term in office:

(1) Hon. Emmanuel Trump Eke — Abia

(2) Dr. Clifford Zirra — Adamawa — Reappointed

(3) Mr. Chidi Christopher Ezeoke — Anambra — Reappointed

(4) Barr. Isa Audu Buratai — Borno — Reappointed

(5) Bishop Alex Ukam — Cross River

(6) Ms. Blessyn Brume-Ataguba — Delta

(7) Dr. Jeremiah Ogbonna Nwankwegu — Ebonyi

(8) Dr. Tony Aiyejina — Edo — Reappointed

(9) Mr. Ejike Ezeh — Enugu — Reappointed

(10) Mr. Abubakar Damburam — Gombe — Reappointed

(11) Prof. Uba Nnabue — Imo — Reappointed

(12) Ms. Sa'adatu Dogon Bauchi Garba — Kaduna

(13) Dr. Aminu Ibrahim Tsanyawa — Kano

(14) Hon. Yori Afolabi — Kogi

(15) Hon. Olakunle Sobukola — Ogun

(16) Hon. Temitayo Oluseye Oluwatuyi — Ondo

(17) Sen. Mudashiru Hussain — Osun — Reappointed

(18) Ms. Mary Ishaya Afan — Plateau

(19) Mr. Ogiri Itotenaan Henry — Rivers

(20) Mr. Saany Sale — Taraba — Reappointed

The President charges the new and returning NPC Federal Commissioners to successfully implement all measures taken by his administration to produce and effectively appropriate accurate population data with which lasting solutions to Nigeria's socio-political and economic challenges can be conclusively developed and executed.

Chief Ajuri Ngelale
Special Adviser to the President
(Media & Publicity)
November 8, 2023

08/11/2023

~ Yusuf Isa wrote:

90% daga N40 billion din da aka ware yanzu domin ayyuka a Jihar Kano, aikin “flyovers“ biyu (2) kawai (N30 billion) ya cinye kudin gaba daya.

Tambaya: Cikin garin Kano a yanzu, yana bukatar “flyovers“ biyu akan kudi N30 billion ?

Watakil nan gaba.

Menene laifi idan aka fadada titin Aminu Kano Way daga Gadon Kaya zuwa Gwammaja, Mambayya House ?

Ina laifi idan gwamnati ta fadada titin Kurna/Rijiyar Lemo zuwa “lane“ 4 ko 6 ?

Duk titina biyun suna da fili a gefen hagu da dama domin yin wannan aikin. Kuma zai taimaka wajen rage “traffic congestion“.

Sannan abun da ya ragu daga N30 billion din a waiwayi yankunan karkara da su.

Wani zai iya cewa, a doka “feeder roads“ aikin LGAs ne. Amma mu tuna cewa har yanzu fa, “FAAC Allocations din 44 LGAs tare yake da na Jihar Kano (State Allocation) a waje daya (Joint Account).

Amma kada mu manta cewa, duk wadannan “projects“ din da za a yi, ba daga “State Allocations“ kawai za a biya ba, har daga na 44 LGAs za a biya daga ciki !

18/09/2023

Akwai wata karin magana da Hausawa ke cewa "mugun nufi baya kashe ɗan barewa"

daga 1999 zuwa ynx duk irin turin jeka ka mutu da bita da ƙulli da mutumin nan yake yiwa Ganduje saida Allah ya hayar dashi kuma ya bashi Nasara akan sa.

Baiso ya zama gwamna ba amma Allah ya hukunta kuma duk da cewa Ganduje yasan da hakan bai Dena yi masa biyayya ba.

idan ka ɗauki dalilan rabuwar su ɗaya bayan ɗaya babu inda zaka ce Ganduje ke neman sa da sharri, hasali baya iya mayar masa da martani, Saida tura takai bango.

Mutumin nan a hirar da yake ta awa 2 zuwa 3 minti 50 zuwa awa ɗaya yana ɓatasu ne a yarfe, ƙazafi, cin mutumci da yiwa Ganduje habaici. Kuma kowa yasan haka amma saboda Dattaku na Baba Ganduje yana matsayin number 1 citizen a jiha kamar Kano, amma baya iya tanka masa.

Address

No 7 Gama D
Kano

Telephone

+2348033752498

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Usman Shehu Jaa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Usman Shehu Jaa:

Share