Yusuf Umar

Yusuf Umar ⫷h⫸YUSUF UMAR KANO⫷p⫸

Wacce tafi kyau..?
21/07/2025

Wacce tafi kyau..?

20/07/2025

Naira nawa zaka rike ka yarda cewa kayiwa talauci barazana?
🤔🥱

Ku faɗa mana sunanta..?
20/07/2025

Ku faɗa mana sunanta..?

19/07/2025

Inna'lillahiwainna ilaihirrajiun!
Allah yayiwa Qanwar mamana rasuwa Allah yamata rahama
🤲🤲

Zaɓi ɗaya1
18/07/2025

Zaɓi ɗaya1

17/07/2025

Ana roƙon yan Nigeria dasu ƙara yafewa Buhari dan Allah
🤲😭🤲

WATA SABUWA: Buhari Ya Saki Aisha Kafin Rasuwarsa - Inji Farfesa Farooq Kperogi  Shahararren ɗan jarida mai binciken kwa...
16/07/2025

WATA SABUWA: Buhari Ya Saki Aisha Kafin Rasuwarsa - Inji Farfesa Farooq Kperogi

Shahararren ɗan jarida mai binciken kwakwaf ka Farfesa Farooq Kperogi ya bayyana cewa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya saki Matarsa A'isha Buhari kafin rasuwarsa.

"Jama’a na ta yaɗa wata magana da aka danganta ga Aisha Buhari, inda suke cewa Buhari ya nemi ta nemi gafarar ƴan Najeriya a madadinsa.

Ba zan iya tabbatar da ingancin wannan ikirari ba, amma abin da na sani shi ne kafin rasuwar Buhari, ba aure tsakanin shi da Aisha.

Sun rabu, Aisha ta komar da sunanta Aisha Halilu. Idan aka lura da kyau za aga Aisha ba ta je Daura ba a lokacin da ya yi ritaya bayan ya bar ofis. Buhari shi kaɗai ne daga baya ya koma Kaduna.

Hasali ma lokacin da ya kamu da rashin lafiya aka ce Aisha ta tafi Landan don ta kula da shi, sai aka ce ta hakura saboda ba matarsa ba ce. Bayan lallashi a ƙarshe ta tafi cikin ƴan kwanaki kafin ya mutu. Ko a yanzu, a wannan lokacin na jimami, akwai alamun saɓani.

Don haka ina matukar sha’awar sanin yaushe da kuma inda Buhari ya ce mata ta roki ‘yan Nijeriya a gafarta musa. A ina ma ta ce wannan?

Zaɓi daya1
16/07/2025

Zaɓi daya1

16/07/2025
😭😭
16/07/2025

😭😭

Address

Kano

Telephone

+2349026110584

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yusuf Umar posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Yusuf Umar:

Share