Yusuf Umar

Yusuf Umar ⫷h⫸YUSUF UMAR KANO⫷p⫸

04/12/2025

MTN
Allah ya'isa Kuɗina
😭😏

30/11/2025

Komai ya sauka yayi sauƙi amma
banda nama🍗
🥺🥺

😭Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un😭Jagoran ɗarikar Tijjaniyya a Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya rasu ne da asub...
27/11/2025

😭Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un😭

Jagoran ɗarikar Tijjaniyya a Najeriya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya rasu ne da asubahin ranar Alhamis.

Majiyoyi daga iyalansa sun tabbatar wa BBC cewa malamin ya rasu ne a wani asibiti da ke jihar Bauchi...

YANZU YANZU: An Kaiwa AM Yarima Hari A Abuja Fitaccen sojan ruwa na Najeriya, Laftanar A.M. Yarima, wanda kwanan nan ya ...
16/11/2025

YANZU YANZU: An Kaiwa AM Yarima Hari A Abuja

Fitaccen sojan ruwa na Najeriya, Laftanar A.M. Yarima, wanda kwanan nan ya yi takaddama da Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya tsira daga wani yunƙurin kashe shi da aka yi a cikin daren nan Lahadi.

Majiyoyin tsaro sun shaida wa Vanguard cewa wasu mutane ba a san ko su waye ba, sanye da baƙaƙen kaya kuma cikin manyan motoci Hilux guda biyu ba tare da lambar mota ba, sun bi Yarima daga NIPCO Filling Station da ke kusa da Line Expressway zuwa Gado Nasco Way.

A cewar majiyar, jami’in ya lura ana bin diddigin sa, sai ya yi amfani da dabara ta musamman ya kubuta daga hannun mutanen da ake zargin. Lamarin ya faru ne kusan ƙarfe 6:30 na yammacin yau.

Majiyar ta ƙara da cewa ana bincike kan al’amarin, amma ba za a fitar da cikakkun bayanai ba don kauce wa katsalandan ga binciken.

16/11/2025

Mutum 10 su aje account number zamu yi giveaway
Allah yaba mai rabo sa'a

Wannan shine sojan da ya hana wike shiga filin...💪
12/11/2025

Wannan shine sojan da ya hana wike shiga filin...💪

24/10/2025
24/10/2025

Ynda zaku sa'mu 5'k kullum da Xender👇

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬💪
01/10/2025

🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬💪

CIGIYA: Ana Cigiyar Wannan Matashiya, Bilkisu Ashiru, Wadda Ƴar Asalin Jihar Katsina Ce, Amma Ta Bace A Kano Ne A Wata Z...
05/09/2025

CIGIYA: Ana Cigiyar Wannan Matashiya, Bilkisu Ashiru, Wadda Ƴar Asalin Jihar Katsina Ce, Amma Ta Bace A Kano Ne A Wata Ziyara Da Ta Kai Gidan Ƴan Uwanta

Idan Allah Ya Sa An Ganta Ana Iya Tuntubar Wannan Lambar Domin Karin Bayani:

09044799762

Allah Ya Sa A Dace!

S A W...✍️
31/08/2025

S A W...✍️

31/08/2025

🔥 Congratulations 🔥

Yanzu zaku iya yin voice A comment section..😳👇
▶︎ •၊၊||၊|။||||။၊|။|||။|||။ 21:33

Address

HAUSA Part1
Kano
HAUSAPART1

Telephone

+2349026110584

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yusuf Umar posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Yusuf Umar:

Share