Yusuf Umar

Yusuf Umar ⫷h⫸YUSUF UMAR KANO⫷p⫸

CIGIYA: Ana Cigiyar Wannan Matashiya, Bilkisu Ashiru, Wadda Ƴar Asalin Jihar Katsina Ce, Amma Ta Bace A Kano Ne A Wata Z...
05/09/2025

CIGIYA: Ana Cigiyar Wannan Matashiya, Bilkisu Ashiru, Wadda Ƴar Asalin Jihar Katsina Ce, Amma Ta Bace A Kano Ne A Wata Ziyara Da Ta Kai Gidan Ƴan Uwanta

Idan Allah Ya Sa An Ganta Ana Iya Tuntubar Wannan Lambar Domin Karin Bayani:

09044799762

Allah Ya Sa A Dace!

S A W...✍️
31/08/2025

S A W...✍️

31/08/2025

🔥 Congratulations 🔥

Yanzu zaku iya yin voice A comment section..😳👇
▶︎ •၊၊||၊|။||||။၊|။|||။|||။ 21:33

Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun 😭
31/08/2025

Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun 😭

SALLAR DARE ! Duk mai yin sallar dare zaka same shi cikin nutsuwa da yawan farin ciki. Saboda sallar dare dabi'a ce ta m...
31/08/2025

SALLAR DARE !

Duk mai yin sallar dare zaka same shi cikin nutsuwa da yawan farin ciki. Saboda sallar dare dabi'a ce ta mutanen kirki waɗanda ke neman kusanci da Allah cikin dare, lokacin da jama'a ke barci.

© Nurul Yaqeen Yusuf Umar

TURƘASHI:: Malaman Makaranta A Jihar Borno Sun Fara Ganin Albashin su na Watan Agusta Da Yammacin nan...?
30/08/2025

TURƘASHI:: Malaman Makaranta A Jihar Borno Sun Fara Ganin Albashin su na Watan Agusta Da Yammacin nan...?

Tabɗi-jam; Ƴan bindiga har suna iya kara ma kansu ruwa a kasar nanYadda sojoji s**a bayyana nasarar hallaka wasu mayakan...
30/08/2025

Tabɗi-jam; Ƴan bindiga har suna iya kara ma kansu ruwa a kasar nan

Yadda sojoji s**a bayyana nasarar hallaka wasu mayakan Boko Haram guda sha biyu a Borno, tare da kwato bindiga da alburusai, har da magunguna ciki har da lelodoji karin ruwa, da suke yi ma kansu a daji

Yusuf Umar

30/08/2025

Tsakanin Maza Da Mata waye yafi zafin kishi?

30/08/2025

FAƊAKARWA.....

Lokacin da kowa ya yi barci kuma duniya ta yi shiru, a wannan lokacin ne Ubangijinka Yake cewa: "Waye zai roƙe Ni in amsa masa? Waye zai nemi gafara in gafarta masa?"

Sallar dare ba kawai ibada ba ce; hira ce ta sirri da Mahaliccinka a lokacin da babu mai ji sai Shi. Kada ka bari wannan dama ta wuce ka.
Allah Ya ba mu ikon tashi..?

Yusuf Umar

TAKAITACCIYAR NASIHAFADAKARWA 😭😭“Wannan itace Wasiyyar Annabi S.a.w ta Karshe ya bar Duniya, Ya ce: Annabi na Maimaita m...
30/08/2025

TAKAITACCIYAR NASIHA
FADAKARWA 😭😭

“Wannan itace Wasiyyar Annabi S.a.w ta Karshe ya bar Duniya, Ya ce: Annabi na Maimaita mana har harshensa ya yi nauyi bama a jin me yake fada sosai,

Annabi yana cewa: “Ku ji tsoron Allah a kan Sallah!
Ku rike Sallah da kyau! Ku rike Sallah
da kyau!

wannan shine Furucin Annabi S.a.w na Karshe...."

Yusuf Umar

WATARANA ALLAH YA TAMBAYI MALA'IKAN MUTUWA😭Shin baka taɓa yin kuka ba a yayin da kake karɓar ran Ɗan Adam?Sai mala'ikan ...
30/08/2025

WATARANA ALLAH YA TAMBAYI MALA'IKAN MUTUWA😭

Shin baka taɓa yin kuka ba a yayin da kake karɓar ran Ɗan Adam?

Sai mala'ikan yace:

Nayi kuka sau ɗaya, nayi dariya sau ɗaya sannan na firgita sau ɗaya 😢

Sai Allah Yace masa:

Me ya baka dariya ne?

Sai yace: abunda ya bani dariya shine, naje karɓar ran wani mutum sai na iske shi yana cewa mai yi masa takalmi: ka kyautata ƙirar takalman nan, ka ƙira su yadda zan saka su har tsawon shekaru biyar 😢

Sai nayi dariya na ɗauki ransa tun bai saka su ba koh sau ɗaya 😭

Sai Allah Yace masa: toh me yasa ka kuka ya kai mala'ikan mutuwa?

Sai yace:

Abunda ya sakani kuka shine: watarana naje karɓar rayuwar wata baiwar Allah wacce take ita kaɗai a cikin wani babban jeji, da naje sai na iske ta tana haihuwa sai na jira har ta haihu sannan na ɗebe ran nata 😭
Sai kukan jaririn da na bari a jejin shi kaɗai baya da wanda zai kula shi ya sakani kuka 😭😭😭

Sai Allah Yace masa: toh me ya firgitar da kai?

Sai yace: abunda ya firgitar dani shine:

Watarana naje karɓar rayuwar wani malami daga cikin bayin ka sai na iske haske yana fita daga ƙofar ɗakinsa.

Duk lokacin da na kara kusantar ɗakin sa sai hasken nasa ya haska ya mayar dani, sai abun ya firgita Ni 😭

Sai Allah Yace masa: Ya kai mala'ikan mutuwa shin kasan waye wannan mutumen da hasken sa ya firgitar dakai, kasan waye Shi???

Sai yace: A'a!

Sai Allah Yace masa: Wannan mutumen da hasken sa ya firgitar dakai shine Ɗan yaron matar nan da ka ɗauke ranta a jeji ka bar shi shi kaɗai bbu mai kula dashi ✍️

Na kula dashi, na bashi kariya har ya zamo abunda ya firgita ✍️

LA ILAHA ILLALLAH 😭😭😭

TABBAS SHA'ANIN UBANGIJI DABAN YAKE 😭

YA UBANGIJI KAYI MANA SAUQIN FITAR RAI 😭😭🙏

YA ALLAH KA KULA DAMU KUMA KA SHIGA LAMURAN MU KAMAR YADDA KA SHIGA LAMURAN WANNAN JINJIRIN 🙏😭😭

Idan labarin yayi tasiri a gareka kaima kayi sharing saboda 'yan uwa su amfana 🙏

DAN GIRMAN ALLAH KASHIGA WANNAN GROUP DANJIN TARIHIN
Yusuf Umar

DA DUMI-DUMI: Yadda dubban Mușulmi s**a fito zagayen Mauludin Annabi Muhammadu SAW yau Asabar a garin Potiskum na jihar ...
30/08/2025

DA DUMI-DUMI: Yadda dubban Mușulmi s**a fito zagayen Mauludin Annabi Muhammadu SAW yau Asabar a garin Potiskum na jihar Yobe.

An kiyasta cewa akalla Islamiyyu 700 ne s**a fito sahun zagayen Mauludin.

Daga Auwal Salisu...?

Address

HAUSA Part1
Kano
HAUSAPART1

Telephone

+2349026110584

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yusuf Umar posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Yusuf Umar:

Share