06/02/2026
Da Dumi Dumi: A ranar litinin 2/02/2026 mai mirma tsohon dan takarar Chairman a Karamar hukumar nasarawa L.G.A
Kano State.
HON. (DR)MUHAMMAD MD HASSAN....
ya biyawa wani bawan Allah kudin aiki kimanin miliyan daya da dubu dari tara a asibitin
AL-AMIN MEDICAL CENTRE