Nafisat Adamu

Nafisat Adamu DAGA ANNABI GIRMA YA KARE!
(1)

15/06/2026

Barkanmu da safiya 👌✅💕

Masha Allah ✅🙏🙏
05/06/2026

Masha Allah ✅🙏🙏

05/06/2026

My world...💕💕💕

04/06/2026

Munsha biki....💃💃💃

22/05/2026

Barkan mu da dare!

Wata rana haka gidajen mu zasu zama tarihi abin nunawa a hotuna, lokacin bamu a raye muna can muna girbin abinda muka sh...
14/05/2026

Wata rana haka gidajen mu zasu zama tarihi abin nunawa a hotuna, lokacin bamu a raye muna can muna girbin abinda muka shuka! ya ubangiji kayi mana gafara da rahamar ka...🥺🥺

14/05/2026

tabbas mallam 👌👌

05/05/2026

Wanda ya kwana lapia ....!?👌🏌️

An labarto cewa wannan mutumin dake wannan hoto sunan shi Ahmad Abdullah, ƙwararre ne a harkan magani dake aiki a wani w...
24/04/2026

An labarto cewa wannan mutumin dake wannan hoto sunan shi Ahmad Abdullah, ƙwararre ne a harkan magani dake aiki a wani wajen sayar da magani....

Kowani wata wata Dattijuwa takan zo gareshi domin sayan maganin ta. Zata tarar dashi akan teburin da ake biyan kuɗi, duk lokacin da ta ganshi, sai fuskar ta ta cika da annuri na farin ciki, shekaru kusan uku haka yake faruwa, idan dai tazo shi sai dai ya karɓi fam 200 na kuɗin Egypt ya Bata magani.

Ana nan sai wannan bawan Allah ya mutu, matar sai ta zagayo a ƙarshen wata kamar yadda ta saba, ta nemi maganin ta, taje teburin biyan kuɗin domin ta biya 200 kamar yadda ta saba.... Amma kuma sai bata same shi ba... Kafin ma ta buɗi baki ta tambayi Ina yake, sai sabon wanda ke karɓan kuɗi yace da ita: "Malama meye wannan wai?" Sai tace dashi: "kuɗin magani mana". Sai yace da ita: "Ae kuɗin ta 2000 ne ba 200 ba"

Cikin mamaki sai tace: "Amma sama da shekaru 3 haka nake saya 200 daga wajen wani matashi dake aiki anan kafin kai..... ko yana ina?"..

Sai sabon cashier yace da ita: "Allah ya mishi rasuwa"

Da aka duba cikin record sai aka tarar cewa wannan bawan Allah ya kasance yana cika mata 1800 daga cikin albashin shi a kowane wata

A yayin da mai shagon maganin ya gano hakan, shima sai ya yanke hukuncin kan cewa aci gaba da bata magani a wannan farashin a matsayin sadaqatuj jariya ga wanaan matashin da ya rasu..🥺

Ya Ubangiji Ka bamu zuciyar taimakon bayin ka, ka ƙara mana wadatar zuciya data aljihu albarkacin Muhammadur Rasoulullah sallallahu alaihi wasallam

14/04/2026

Shugaban da bashi da na biyu (s.a.w)

Address

Kano Nigerian
Abuja

Telephone

+2348067374658

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nafisat Adamu posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Nafisat Adamu:

Share