Ibrahim Saidu Abba

Ibrahim Saidu Abba Sayyeed Abba Tangalashi kano Nigeria �
(2)

DA DUMI-DUMI: Matatar Dangote ta karya farashin gas din girki zuwa Naira 800. ゚viralシfypシ゚viralシalシ
13/08/2025

DA DUMI-DUMI: Matatar Dangote ta karya farashin gas din girki zuwa Naira 800.

゚viralシfypシ゚viralシalシ

Wannan matar a lagos take sayar da abinci sama da shekara 7,Ashe da naman mutane take dafawa.Ina mazauna garin lagos?Ash...
10/08/2025

Wannan matar a lagos take sayar da abinci sama da shekara 7,Ashe da naman mutane take dafawa.

Ina mazauna garin lagos?Ashe kun jima kuna cin naman mutu a cikin miya 😂😂😂😂🤐

゚viralシfypシ゚viralシalシ

This lady was arrested in lagos for selling human meat to people. According to her, she's been doing the business for 8 ...
10/08/2025

This lady was arrested in lagos for selling human meat to people. According to her, she's been doing the business for 8 years now until God exposed her. May God help us 🙏 😢

Lokacinda Saleh Bala abokin aikin jaruma Rahama Sadau   ya zo mata da goro yana yi mata albishir cewa an daura aurenta d...
09/08/2025

Lokacinda Saleh Bala abokin aikin jaruma Rahama Sadau ya zo mata da goro yana yi mata albishir cewa an daura aurenta da Ibrahim Garba

Auren dai ya zo wa mutane bazata har aka zaci ko auren film ne kafin daga bisani ita da kanta ta shaida cewa "tabbas auren gaske ne" kuma tuni abokan aikinta irinsu Ali Nuhu da sauransu s**a taya ta murna

Auren Rahama ya baku mamaki kuwa?

Ina Son Namijin Da Zai Ji Tausayina, Wanda Yake Da Kyakkyawar Alaka Da Iyayensa, Mai Ibada Kuma Wanda Zai So Ni A Yadda ...
07/08/2025

Ina Son Namijin Da Zai Ji Tausayina, Wanda Yake Da Kyakkyawar Alaka Da Iyayensa, Mai Ibada Kuma Wanda Zai So Ni A Yadda Nake, Cewar Maryam Labarina, Kamar Yadda Jaridar Rariya Ta Ruwaito.

MATAN AREWA SUN SAMU GAGARUMIN NASARA 2025.Maryam AlhanislamRukayya Muhammad FemaNafisa Abdullahi AminuKhadija Kalli Kas...
06/08/2025

MATAN AREWA SUN SAMU GAGARUMIN NASARA 2025.

Maryam Alhanislam

Rukayya Muhammad Fema

Nafisa Abdullahi Aminu

Khadija Kalli Kashim

Sun samu gagarumin nasara yayin da s**a samu girmamawa a duniya

TIRKASHI: Wai yadda Dalibai ke murnar kammala karatunsu kenan a k@sar Libiya.
06/08/2025

TIRKASHI: Wai yadda Dalibai ke murnar kammala karatunsu kenan a k@sar Libiya.

Mun Je Mun Zauna Da Bèĺlò Ţùrjì Munyi Masa Wa'azi Domin Maslahar Al'amma Kuma Mun Gaya Masa Cewa Ya Ji Tsoron Allah Domi...
05/08/2025

Mun Je Mun Zauna Da Bèĺlò Ţùrjì Munyi Masa Wa'azi Domin Maslahar Al'amma Kuma Mun Gaya Masa Cewa Ya Ji Tsoron Allah Domin Akwai Abubuwan Da Suke Yi Da Bai Daidai Ba, Cewar Sheik Musa Asadussunnah

Sheik Asadussunnah ya ce sai uku suna zuwa ganin rikaķkeñ dan bìñdigan a ckin wata guda. Kuma ba su san da irin wannan kokarin da suke ta bayan fage duk don maslahar al'umma ba sai a zo ana zaģìnsù.

MAZA GUMBAR DUTSE: Yadda Marigayi Janar Muhammadu Buhari Ya Fatattaki Sòjòjìn Chadi Haŕ Ya Antaya Cikin KasarsuA 1980s, ...
01/08/2025

MAZA GUMBAR DUTSE: Yadda Marigayi Janar Muhammadu Buhari Ya Fatattaki Sòjòjìn Chadi Haŕ Ya Antaya Cikin Kasarsu

A 1980s, lokacin da Alhaji Shehu Shagari ke mulki, sojojin kasar Chadi s**a mamaye wani yanki na ƙasar Nìjeriya dake kan iyaka.

Shagari ya bada umarni ga Kwamandan Rundunar Arewa maso Gabas a lokacin, Janar Muhammadu Buhari, da ya tunkari wannan barazana. A cikin kankanin lokaci, Buhari ya jagoranci dakarunsa zuwa bakin iyaka domin a fafata, Buhari ya fatattaki sojojin Chadi, kuma ya kore su da karfi da yaji.

Amma Buhari bai tsaya a kan iyakar Nijeriya ba, sai da ya bi su har cikin ƙasar Chadi domin ya tabbatar da cewa sun fahimci cewa Nìjeriya ba kanwar lasa ba ce, kuma kada su kuskura su sake irin wannan kuskuren.

Yayin da yake ci gaba da shikar su, sai shugaban kasa Shagari ya aiko masa da umarnin ya dakata kuma ya dawo gida saboda ya fahimce Janar Buhari na kokarin ya wuce gona da iri. Wannan umurni bai yi wa Buhari daɗi ba. A matsayin sa na soja, ya yi imani da cewa aikin da aka ba shi bai kammala ba.

Wannan lamari ya nuna jarumtar Buhari da kwarewarsa a fagen yaƙi. Wasu ma na ganin cewa wannan umurni da Shagari ya bawa Janar Buhari da ya dawo gida na cikin dalilan da ya sa Buhari ya yi wa Shagari juyin mulki.

Daga Mukhtar Yusuf

Muhammad ya zama na ɗaya a ɓangaren maza, shekara biyu ke nan a jere, inda Noah da Oliver s**a zo na biyu da na uku, kam...
31/07/2025

Muhammad ya zama na ɗaya a ɓangaren maza, shekara biyu ke nan a jere, inda Noah da Oliver s**a zo na biyu da na uku, kamar yadda yake a shekara ta 2023.

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ibrahim Saidu Abba posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Ibrahim Saidu Abba:

Share