Ibrahim Saidu Abba

Ibrahim Saidu Abba Sayyeed Abba Tangalashi kano Nigeria �
(2)

MATAN AREWA SUN SAMU GAGARUMIN NASARA 2025.Maryam AlhanislamRukayya Muhammad FemaNafisa Abdullahi AminuKhadija Kalli Kas...
06/08/2025

MATAN AREWA SUN SAMU GAGARUMIN NASARA 2025.

Maryam Alhanislam

Rukayya Muhammad Fema

Nafisa Abdullahi Aminu

Khadija Kalli Kashim

Sun samu gagarumin nasara yayin da s**a samu girmamawa a duniya

TIRKASHI: Wai yadda Dalibai ke murnar kammala karatunsu kenan a k@sar Libiya.
06/08/2025

TIRKASHI: Wai yadda Dalibai ke murnar kammala karatunsu kenan a k@sar Libiya.

Mun Je Mun Zauna Da Bèĺlò Ţùrjì Munyi Masa Wa'azi Domin Maslahar Al'amma Kuma Mun Gaya Masa Cewa Ya Ji Tsoron Allah Domi...
05/08/2025

Mun Je Mun Zauna Da Bèĺlò Ţùrjì Munyi Masa Wa'azi Domin Maslahar Al'amma Kuma Mun Gaya Masa Cewa Ya Ji Tsoron Allah Domin Akwai Abubuwan Da Suke Yi Da Bai Daidai Ba, Cewar Sheik Musa Asadussunnah

Sheik Asadussunnah ya ce sai uku suna zuwa ganin rikaķkeñ dan bìñdigan a ckin wata guda. Kuma ba su san da irin wannan kokarin da suke ta bayan fage duk don maslahar al'umma ba sai a zo ana zaģìnsù.

MAZA GUMBAR DUTSE: Yadda Marigayi Janar Muhammadu Buhari Ya Fatattaki Sòjòjìn Chadi Haŕ Ya Antaya Cikin KasarsuA 1980s, ...
01/08/2025

MAZA GUMBAR DUTSE: Yadda Marigayi Janar Muhammadu Buhari Ya Fatattaki Sòjòjìn Chadi Haŕ Ya Antaya Cikin Kasarsu

A 1980s, lokacin da Alhaji Shehu Shagari ke mulki, sojojin kasar Chadi s**a mamaye wani yanki na ƙasar Nìjeriya dake kan iyaka.

Shagari ya bada umarni ga Kwamandan Rundunar Arewa maso Gabas a lokacin, Janar Muhammadu Buhari, da ya tunkari wannan barazana. A cikin kankanin lokaci, Buhari ya jagoranci dakarunsa zuwa bakin iyaka domin a fafata, Buhari ya fatattaki sojojin Chadi, kuma ya kore su da karfi da yaji.

Amma Buhari bai tsaya a kan iyakar Nijeriya ba, sai da ya bi su har cikin ƙasar Chadi domin ya tabbatar da cewa sun fahimci cewa Nìjeriya ba kanwar lasa ba ce, kuma kada su kuskura su sake irin wannan kuskuren.

Yayin da yake ci gaba da shikar su, sai shugaban kasa Shagari ya aiko masa da umarnin ya dakata kuma ya dawo gida saboda ya fahimce Janar Buhari na kokarin ya wuce gona da iri. Wannan umurni bai yi wa Buhari daɗi ba. A matsayin sa na soja, ya yi imani da cewa aikin da aka ba shi bai kammala ba.

Wannan lamari ya nuna jarumtar Buhari da kwarewarsa a fagen yaƙi. Wasu ma na ganin cewa wannan umurni da Shagari ya bawa Janar Buhari da ya dawo gida na cikin dalilan da ya sa Buhari ya yi wa Shagari juyin mulki.

Daga Mukhtar Yusuf

Muhammad ya zama na ɗaya a ɓangaren maza, shekara biyu ke nan a jere, inda Noah da Oliver s**a zo na biyu da na uku, kam...
31/07/2025

Muhammad ya zama na ɗaya a ɓangaren maza, shekara biyu ke nan a jere, inda Noah da Oliver s**a zo na biyu da na uku, kamar yadda yake a shekara ta 2023.

Five individuals lost their lives in two separate road accidents on the Lekki-Epe Expressway in Lagos on Thursday, with ...
31/07/2025

Five individuals lost their lives in two separate road accidents on the Lekki-Epe Expressway in Lagos on Thursday, with an additional five people injured. The incident underscores ongoing concerns regarding road safety in the city. For more details, visit Channel TV.

Opera has filed a complaint in Brazil, alleging that Microsoft is employing anti-competitive strategies to boost its Edg...
31/07/2025

Opera has filed a complaint in Brazil, alleging that Microsoft is employing anti-competitive strategies to boost its Edge browser while hindering the competition of rival browsers. This move raises concerns about market fairness and competition in the tech industry. Source: TechCityNG.

The National Agency for Food and Drug Administration and Control (NAFDAC) has reportedly generated N2.5 billion in fines...
31/07/2025

The National Agency for Food and Drug Administration and Control (NAFDAC) has reportedly generated N2.5 billion in fines through recent drug raids conducted in major commercial cities, including Lagos, Onitsha, and Aba. This development highlights NAFDAC's ongoing efforts to combat counterfeit drugs and ensure public health safety. According to insights shared on NewsNow, the agency's crackdown is a significant step toward maintaining the integrity of pharmaceuticals in Nigeria.

The Minister of Information and National Orientation, Mohammed Idris, has announced the appointment of over sixty northe...
30/07/2025

The Minister of Information and National Orientation, Mohammed Idris, has announced the appointment of over sixty northerners to key positions in President Bola Ahmed Tinubu's administration. This move is seen as a significant step in fulfilling the President's agenda under the new government, highlighting the importance of regional representation in leadership roles. The information was reported by Naija News.

Ralph Nwosu, the National Chairman of the African Democratic Congress (ADC), revealed that the party turned down signifi...
30/07/2025

Ralph Nwosu, the National Chairman of the African Democratic Congress (ADC), revealed that the party turned down significant monetary offers and ministerial positions to remain committed to Nigeria's opposition coalition. This statement was made during the party's National Executive meeting on Tuesday, reflecting their dedication to the coalition despite external pressures. Source: Naija News.

Senator Ede Dafinone has expressed concern over the infighting among the Urhobo people, describing it as a 'pull-him-dow...
30/07/2025

Senator Ede Dafinone has expressed concern over the infighting among the Urhobo people, describing it as a 'pull-him-down syndrome.' He emphasized the need for unity among the Urhobos to foster socio-economic development and strengthen their voice on the national stage. Dafinone also addressed the ongoing movement for the creation of Ethiope State, highlighting its significance for the people. This viewpoint was shared in a recent article by Punch.

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ibrahim Saidu Abba posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Ibrahim Saidu Abba:

Share