02/10/2025
AN ZARGI USMAN ME DUBUN ISA DA DUKAN MATARSA
Rahoton da majiyar mu ta samu ta nuna cewa tsohuwar matar mawakin nan wato Mal Usman me dubun isa ta zarge shi da dukan ta inda sababin dukan yasa ta rasa gani a idon ta na hagu ,
Jami'an Human Right sun shiga cikin lamarin domin ganin yanda za'a bincikna domin tabbatar da gaskiyar lamarin kuma ayi hukunci gaban kotu..
K**an yanda zaku ji daga bakin tsohuwar matar tasa da kuma jami'in Human rights din a cikin wannan vedio ...
Me zaku ce ?
Freedom Radio Nigeria HIKIMA RADIO/TV 93.7 FAN'S BBC Hausa HASKE Radio/Television