04/06/2023
Wasu 'yan bindiga sun sace mata kusan 30 bayan kashe mutane 26 a yankunan karamar hukumar Maradun da ke jihar Zamfara.
Wannan na daga cikin hare-hare mafi muni da s**a faru tun bayan da aka rantsar da sabon gwamna Dr. Dauda Lawan.