Wakiliya

Wakiliya Kamfanin jaridar Wakiliya Hausa Jarida ce dake Sadaukarwa Domin Kawo Muku Sahihan Labarai.
(380)

YANZU YANZU: Da Alama Har yanzu akwai Soyayyar Buhari a Zukatan Talakawan Nigeria, Wani Matashi ya shafe kwana uku yana ...
20/07/2025

YANZU YANZU: Da Alama Har yanzu akwai Soyayyar Buhari a Zukatan Talakawan Nigeria, Wani Matashi ya shafe kwana uku yana tattaki daga Bauchi zuwa Daura don ta'aziyyar rasuwar Buhari, ya koka kan rashin ganin iyalan Marigayin.

Matashin wanda ya share kwanaki uku yana tattaki daga Bauchi zuwa Daura, domin ta'aziyyar rasuwar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya ce har yanzu bai samu damar ganin iyalan Marigayin ba, domin yi masu ta'aziyyar rasuwarsa.

Ya ce tuni dai ya samu damar yi wa babban aminin Buharin Mamman Daura ta'aziyya, saidai ya ce har yanzu bai samu damar ganin iyalan Marigayin ba su Yusuf, don yi masu ta'aziyyar duk da cewa ya kwashe kwana biyu a garin Daura ɗin.

Me zaku ce?

Daga Usman Umar Katsina

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

DA DUMI DUMI: Abubuwa Sun Munana akan Wannan akan Wannan Tsaleleyar Budurwar Ma'aikatciyar gidan radiyon RFI Hausa, Mata...
20/07/2025

DA DUMI DUMI: Abubuwa Sun Munana akan Wannan akan Wannan Tsaleleyar Budurwar Ma'aikatciyar gidan radiyon RFI Hausa, Matar fitaccen ɗan Crypton Najeriya Rabi'u Biyora ta karɓi wayarsa ta hau Facebook ɗinsa inda tayi blocking ɗin shafin shin Hausa na RFI saboda ya daina ganin kyakkyawar ma'aikaciyarsu mai karanto labarai.

Miko mun wayarka, sai nace me zakiyi da ita, kawai ka bani wayarka nace, sai na mika mata, tana karba ta shiga Facebook ta zarce zuwa shafin RFI HAUSA sai naga tayi Blocking din shafin, tace kaga daga yau ba zaka sake ganin fuskar ita wancan kwailar ba, ballantana ka cigaba da yaba mata...

Sai nace wallahi ba yaba mata nakeyi ba, mutanen da ke yin comments nake kalla shine har nayi rubutu akan hakan, ni da nake da ke tayaya tayaya zan yabawa wata, bayan nasan kin fita nesa ba kusa ba, sai naga tayi murmushi, ganin hakan sai nace miko mun wayar nayi unblock dinsu domin ina samun labarai masu inganci daga wajensu...

Ashe wai kawarta ce ta kirata a waya ta sanar da ita cewa gani can a Facebook ina yabawa wata yarinya dake aiki a gidan rediyon RFI HAUSA...

RFI Hausa kun kusa haifar mun da rudani a gida, ina fatan zaku canzawa ita wannan yarinyar wajen aiki daga karanta labarai zuwa wani sashin na daban da ba zaa dinga ganin fuskarta ba...

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

MUHAWARA: Shin kaima kana ɗaya daga cikin Mutanen da kake ganin kyan Wannan Budurwar  Ma'aikatciyar gidan radiyon RFI Ha...
20/07/2025

MUHAWARA: Shin kaima kana ɗaya daga cikin Mutanen da kake ganin kyan Wannan Budurwar Ma'aikatciyar gidan radiyon RFI Hausa Har take Burgeka?

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

DA DUMI DUMI: Tinubu Ne Zabinmu A Zaben 2027, Saboda Tarihí Ya Núna Céwa Bóla Tínubu Bakatsiné Ne, Céwar Sarkìn Katsína ...
20/07/2025

DA DUMI DUMI: Tinubu Ne Zabinmu A Zaben 2027, Saboda Tarihí Ya Núna Céwa Bóla Tínubu Bakatsiné Ne, Céwar Sarkìn Katsína Cewar Sarkin Daura

Sarkin ya bayyana hakan ne a yayin da ya karbi bakoncin Uwargidan Shugaban Kasan, Remi Tinubu a fadarsa.

Sarkin Daura, ya bayyana cewa Shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ɗan Katsina ne mai lasisi wanda ke da daɗaɗɗiyar dangantaka da masarauta tun fiyé da shekara 30 da súka wuce.

Sarki Daura ya cigaba da cewa fiye da shekaru 30 da s**a gabata, Shugaban ƙasa Bola Tinubu ɗin ya na ɗan kyakkyawar alaƙa da masarautar tun lokacin da mahaifinsa, Alhaji Muhammadu Kabir Usman ke karagar mulki don haka zai bayar da dukkan goyon bayan sa ga tafiyar siyasar ta sa.

- Mé za kúce ?

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

YANZU YANZU: Yan Nigeria Ba Zasu Sake Samun Shugaba kamar Buhari Ba, Saboda Mutane irin su Buhari Basu da yawa a duniya ...
20/07/2025

YANZU YANZU: Yan Nigeria Ba Zasu Sake Samun Shugaba kamar Buhari Ba, Saboda Mutane irin su Buhari Basu da yawa a duniya Saboda Buhari Mutum Ne Mai Tsoron Allah Da Kuma Son Addini, Inji Shiekh M***i Menk

Shahararren malamin addinin Musulunci daga ƙasar Zimbabwe, Sheikh M***i Ismail Menk, ya bayyana tsohon shugaban ƙasa na Najeriya, Muhammadu Buhari, a matsayin mutum mai tsantsar ƙaunar addini da tsoron Allah.

Malamin ya bayyana haka ne yayin wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a yayin da ake ci gaba da tuna irin gudunmawar da Buhari ya bayar tun lokacin da yake mulki har zuwa bayan rasuwarsa. Ya ce Buhari ya kasance mutum mai tsayayyar akida, wanda ya yi ƙoƙari wajen ganin ya yi mulki bisa gaskiya da adalci.

A cewar M***i Menk, "Buhari mutum ne mai son addini. Ya kasance mai sauƙin kai, mai tsoron Allah, kuma mai ƙoƙarin ganin ya bar wata alama mai kyau ga ƙasarsa da al’ummarta."

Sheikh Menk ya ƙara da cewa irin wannan hali na ƙaunar addini da tsoron Allah yana daga cikin abubuwan da ke kawo albarka ga shugabanci, inda ya jaddada cewa dole ne a ci gaba da koyi da irin rayuwar gaskiya da Buhari ya yi ƙoƙarin nuna wa al’umma.

Ya kuma yi addu’ar Allah ya gafarta wa marigayin, ya saka masa da aljanna, tare da jaddada cewa duniya na buƙatar shugabanni masu tsoron Allah da kishin talakawa kamar Muhammadu Buhari.

Wannan kalamai na Sheikh M***i Menk na ƙara tabbatar da yadda mutane daga sassa daban-daban na duniya ke nuna girmamawa da yabon halayen Buhari, musamman wajen tsayawa kan nagarta, tsoron Allah, da kishin ƙasa.

DA DUMI-DUMI: Buhari Bai girmama kowa Ba, Sannan Bama goyon bayan a Saka Sunan Buhari a jami'ar Maiduguri Wato UNIMAID, ...
20/07/2025

DA DUMI-DUMI: Buhari Bai girmama kowa Ba, Sannan Bama goyon bayan a Saka Sunan Buhari a jami'ar Maiduguri Wato UNIMAID, A bar Jami’ar Maiduguri da sunanta na UNIMAID kada a canza -Shehu Sani ya bayyana rashin amincewarsa da sauya sunan jami'ar Maiduguri zuwa sunan Buhari

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya Shehu Sani ya soki sauya sunan Jami’ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari University. Ya ce sunan UNIMAID ya riga ya kafa tarihi kuma bai kamata a canza shi ba. Ya bayyana cewa dalibai da tsofaffin ɗalibai da dama ba su goyi bayan sauyin ba.

Me zaku ce?
Shin kun goyi bayan sauya sunan?

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

DA DUMI DUMI: Wannan ita Budurwar Nan Wacce Saurayinta yaƙi karɓar kuɗi Naira Miliyan (20) da  kyautar kamfanin buga Ruw...
19/07/2025

DA DUMI DUMI: Wannan ita Budurwar Nan Wacce Saurayinta yaƙi karɓar kuɗi Naira Miliyan (20) da kyautar kamfanin buga Ruwan Pure Water da kuma Motar Hawa ta kimanin Naira Miliyan (4) da ginanne gida a GRA a Kano don ya rabu da Budurwarsa Amma yaƙi karɓar kamar yadda Abokin takararsa yayi Masa tayi

Alhaji Abubakar Mai Shadda wani hamshaƙin attajiri ne dake saffarar kaya daga Dubai zuwa Najeriya shine yaga yarinyar taje siyayya tare da ƙawayenta a ɗaya daga cikin kantunan sa a daren jiya inda yace yana sonta kuma ya nace yayin da shi kuma saurayin yarinyar sana'ar tura baro yake a kasuwar Kantin Kwari kuma gobe Lahadi za'a ɗaura musu aure da yarinyar.

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

MUHAWARA: Kana Ɗaya Daga Cikin Milyoyiɲ Ƴan Najeriya Da S**a Yafēwa Buhari Dukkanin Lãifiɲ Da Kake Zarģiɲ Yayi Maka A Lo...
19/07/2025

MUHAWARA: Kana Ɗaya Daga Cikin Milyoyiɲ Ƴan Najeriya Da S**a Yafēwa Buhari Dukkanin Lãifiɲ Da Kake Zarģiɲ Yayi Maka A Lokacin Da Yake Mulki?

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

YANZU YANZU: Ana Hasashen Ɗan Bello Zai Tsaya Takarar Shugaban Ƙasa A Sabuwar Jam'iyyar Matasa A Zaben 2027 Shin Kana Ɗa...
19/07/2025

YANZU YANZU: Ana Hasashen Ɗan Bello Zai Tsaya Takarar Shugaban Ƙasa A Sabuwar Jam'iyyar Matasa A Zaben 2027

Shin Kana Ɗaya Daga Cikin Waɗanda Zasu Zabe Shi Idan Maganar Ta Tabbata ?

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

DA DUMI DUMI: Al'ummar jihar Kano jam'iyyar Apc Suke So kuma ita Zasu Zaɓa Saboda Soyayyr da Mutanen jihar Kano Suke yiw...
19/07/2025

DA DUMI DUMI: Al'ummar jihar Kano jam'iyyar Apc Suke So kuma ita Zasu Zaɓa Saboda Soyayyr da Mutanen jihar Kano Suke yiwa Bola Tinubu ta daban ce, inji Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya tace Mutanen Kano Sun yiwa Bola Tinubu Alƙawarin cewa Shi Zasu Zaɓa a 20227

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

YANZU YANZU: Wanì Fasțo Dr Daviď Owuor Anyi Masa W@h@yi Za'ayi tashin ƙiyama 2 ga watan Agustan, inda yace Al'umma Su Za...
19/07/2025

YANZU YANZU: Wanì Fasțo Dr Daviď Owuor Anyi Masa W@h@yi Za'ayi tashin ƙiyama 2 ga watan Agustan, inda yace Al'umma Su Zauna cikin Shiri Saboda Za'ayi tashin ƙiyama Ranar 2 ga watan Agustan da Misali ƙarfe 12:00 Na dare

Fàšťò A Kàsaŕ Kènyà Mai Suna Dr Daviď Owuor Ya Yì Ikŕàrin Cewa Źà À Ýì Țàshìn Kìýamà A Ŕanar 2 Ga Watan Agustan 2025, Da Mìsalìn Karfe 12 Na Dare

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

DA DUMI DUMI: Anyi kira ga Al'ummar jihar Kano kan cewa Su kula ƙananan yara domin kuwa macijiya mesa mai haɗarin gaske ...
19/07/2025

DA DUMI DUMI: Anyi kira ga Al'ummar jihar Kano kan cewa Su kula ƙananan yara domin kuwa macijiya mesa mai haɗarin gaske ta tsere daga gidan tsohon akanta janar na ƙasa Ahmad Idris dake cikin birnin Kano.

Wani a unguwar Daneji da ya buƙaci a s**aye sunansa ya ce adaren jiya juma'a ne aka nemi macijiyar da ake kiwo a gidan aka rasa ta.

To sai dai wata majiya ta daban ta tabbatarwa Hikima Radio cewa tabbas macijiyar ta tsere sai dai bata kai ga ficewa daga gidan ba aka kamota.

Wasu daga cikin ƴan unguwar sun bayyana damuwa da furgicin da suke ciki tun bayan da aka kawo zaki guda biyu da macizai da ake kiwo a gidan, acewarsu suna tsoron a koda yaushe wani abu mara kyau na iya faruwa.

Hikima Radio tayi ƙo ƙarin jin ta bakin wani daga cikin gidan sai dai hakan bata samu ba.

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Wakiliya 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Wakiliya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Wakiliya:

Share