IDO

IDO political and social updates.

THE MINISTRY OF DEFENCE IS COMMITTED TO ENHANCING BORDER SECURITY, IMPROVING VETERANS' WELFARE, AND IMPLEMENTING POLICY ...
24/02/2026

THE MINISTRY OF DEFENCE IS COMMITTED TO ENHANCING BORDER SECURITY, IMPROVING VETERANS' WELFARE, AND IMPLEMENTING POLICY REFORMS, ACCORDING __General CG Musa

The Honourable Minister of Defence, General Christopher Musa OFR (Rtd), has reiterated the Federal Government's commitment to strengthening border security, improving the welfare of veterans, and reviewing key defence policy frameworks to enhance Nigeria's national security infrastructure.

The Minister provided assurances during a courtesy visit on Monday, 23rd February 2026, to members of the Alumni Association of the National Defence College (AANDEC) at the Ministry's headquarters in Ship House, Abuja.

He emphasized that Nigeria’s security environment remains dynamic and complex, necessitating continuous review and enhancement of existing policies, including the National Defence Policy (2017) and its Implementation Guidelines (2019). He stated that policy documents must evolve in response to emerging threats and changing global realities. "Life is dynamic, and our security challenges are fluid. It is important that our Armed Forces and institutional frameworks adapt accordingly," he added. He informed that the Ministry would coordinate with relevant authorities, including the Permanent Secretary and strategic partners, to initiate structured engagements aimed at reviewing critical defence policies and other related documents requiring updates.

Further elaborating, the Minister described border security as a critical pillar of Nigeria’s national security strategy, noting the importance of strengthening surveillance and control mechanisms to ensure that authorities are fully aware of movements across Nigeria’s borders. "It is important that we know who is coming in, who is going out, and what is coming into our country," he added, noting that improved border control would significantly curb transnational crimes and insecurity.

Musa also stressed the need to prioritize the welfare of military veterans, emphasizing that those who have served the nation deserve adequate post-service support, including healthcare and welfare benefits. He assured stakeholders that the Ministry is reviewing frameworks to strengthen veterans’ welfare systems and explore best practices that will ensure dignity and improved living standards for retired personnel.

Earlier in his speech, the President of AANDEC, Rear Admiral Ndidi Patrick Agholor (retired), expressed profound appreciation to the Honourable Minister for the warm reception. He noted that AANDEC possesses the capacity and professional expertise to collaborate effectively with the Ministry of Defence in the implementation of the National Defence Policy and assured that the Association remains committed to supporting the Ministry in strengthening Nigeria’s defence architecture through research, advisory services, and strategic engagements.

He further appealed for the Ministry’s support in enhancing AANDEC’s operational capacity, including assistance with mobility, office equipment, conference facilities, and the conduct of the forthcoming National Security Summit, as well as the development of the Association’s permanent facility.

Rear Admiral Agholor (rtd) further pledged AANDEC’s dedication to partnering with the Ministry in advancing national security objectives, stressing that stronger institutional collaboration would contribute meaningfully to addressing Nigeria’s evolving security challenges.

KARAMOMI GOMA DA HON. BAFFA BABBA DANAGUNDI YAKE DASU, WADANDA YAWAN ‘YAN SIYASA S**A RASAIdan ana maganar shirya taro c...
18/02/2026

KARAMOMI GOMA DA HON. BAFFA BABBA DANAGUNDI YAKE DASU, WADANDA YAWAN ‘YAN SIYASA S**A RASA

Idan ana maganar shirya taro cikin tsari, tsafta, natsuwa da mutunta jama’a, tare da girmama baki da abokan zama ba tare da hayaniya ko rashin da’a ba, to babu shakka Baffa Babba Danagundi ya zama abin koyi. Ga kaɗan daga cikin karamomin da Allah Ya h**e masa:
1. Yakan tsara duk wani abu tun da wuri, ya ajiye shi a muhallinsa da tsari mai kyau.
2. Duk wani saƙo ko aiki, musamman na kuɗi, baya jinkirin ba wa wanda ya yi masa aiki hakkinsa.
3. Ba a yarda da wargi, iskanci ko raini a wajen tarurrukansa.
4. Babu damar yin kazafi ko rashin kunya ga manyan da aka gayyata, ko da mutum bai shirya da su ba.
5. Shi kaɗai ne ke tanadar mazubai na zuba shara a duk inda ake taronsa, domin tabbatar da tsafta da tsari.
6. Taronsa baya rikicewa; babu damar zuwa wurin manya ana bara ko katsalandan yayin magana.
7. Ba ya yarda a lalata kayansa ko a ɗauke su da wasa ko sakaci.
8. Yana mutunta ‘yan jarida matuƙa – “duka dauka kawai” a wajensa alama ce ta girmamawa.
9. Yakan kula da lokaci sosai, yana daraja muhimmancin bin jadawali.
10. Yaransa suna mutunta duk wanda s**a san yana kaunarsa, kuma hakan na nuna tarbiyya da kyakkyawar shugabanci.

Hakika, waɗannan halaye darussa ne ga ‘yan siyasa da masu jagoranci, domin cigaban al’umma yana bukatar tsari, mutunci da adalci.

Marubuci:
Abdulwahab Ahmad Sa’id

Abba da Garo 2027NASIRU SALISU ZANGO ya rubuta:Nima mutane da yawa nagani suna yiwa wannan hadin fata, har Ma naga wasu ...
08/02/2026

Abba da Garo 2027

NASIRU SALISU ZANGO ya rubuta:

Nima mutane da yawa nagani suna yiwa wannan hadin fata, har Ma naga wasu sun fara yin riguna da huluna mai kunshe da wannan tsarin.

A Kano in dai kanawa aiki ne muradin su wajen zabin gwamna to gaskiya babu k**ar Abba K Yusuf, domin baka bukatar ayi maka dogon sharhi kan aikin da yake a Kano. To kuma yanzu an zo wata gargara dake nuna cewar an sami bambamcin fahimta tsakanin gwamna da mataimakin sa, wanda yasa ala dole a sami wanda zai maye gurbin sa Kodai Yau idan tafiyar tayi tsami ko kuma zuwa gobe idan an zo takara.

Ga alama dai za’a dauko wa Abba mataimaki ne daga ‘yan gargajiyar APC watakila hakan ne yasa ake ta fatan saka Murtala Sule Garo a matsayin wanda ya fi cancanta da zama mataimakin Abba .

Duk da cewar dan adam Tara yake bai cika goma ba, amma Nima ina ganin dacewar Murtala a wannan tafiya bisa sanina da tarin alkhairansa na sarari da na boye, jarumi ne me akida akan abin da yayi imani da shi me kishi ne da jajircewa me alheri ne da tausayin na kasa, domin ta hannu na nasan dubban mutane da ya taimaka wa wajen cire su daga wannan yanayi na rayuwa wadanda kullum baya so a fada, ya Gina masallatai ya kuma samar wa da wasu abubuwan moriya k**ar shimfidu ko rijiyoyi da sauran su.

A siyasan ce kuma kowa yasan karfin sa wajen rike al’umma daga tushe bashi da kyashi kuma akwai miliyoyin jama’a dake jiran umarnin sa a kananan hukumomin jihar Kano 44.

Ba ina nufin Baku da abin fada na s**a akan Murtala Sule Garo ba, domin a matsayin sa na dan Adam na fada tara yake bai cika goma ba, na yi wannan dogon rubutu ne domin ni shaida ne kan dubban alkhairansa ga dubban mutane ta hanya ta.

Allah ya tabbatarwa da Al’ummar Kano zabi mafi alkhairi amin.

TALLAFIN KAYAN ABINCI GA KIRISTOCI A JIHAR KANOBabban Daraktan Cibiyar Kula da Nagartar Ayyuka ta Ƙasa (NPC) Dr. Baffa B...
24/12/2025

TALLAFIN KAYAN ABINCI GA KIRISTOCI A JIHAR KANO

Babban Daraktan Cibiyar Kula da Nagartar Ayyuka ta Ƙasa (NPC) Dr. Baffa Babba Danagundi NIM,
ya baiwa shugabannin Kiristoci na Jihar Kano tallafin buhunan shinkafa guda dubu ɗaya (1,000) tare da kuɗin cefane, domin sauƙaƙa musu shagulgulan bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar Shekara.

An gudanar da taron rabon tallafin ne tare da halartar manyan shugabannin ƙungiyoyin Kiristoci daban-daban, ciki har da Sakatare da Ma’aji na Ƙungiyar CAN ta Jihar Kano, da Elder Ibrahim Hassan, Shugaban Ƙungiyar Kiristocin Arewa mazauna Kano, da Co-ordinator na Ƙungiyar Kiristocin Arewacin Najeriya (Sashen Siyasa), tare da sauran fitattun jagororin Kiristoci.

Haka kuma, taron ya samu halartar mambobin ƙungiyoyin Kiristoci daga dukkan ƙananan hukumomin Jihar Kano, lamarin da ya ƙara wa taron armashi tare da nuna haɗin kai, zumunci da fahimtar juna a tsakaninsu.

A jawaban nasu, shugabannin Kiristocin sun nuna godiya ta musamman ga Babban Daraktan bisa wannan tallafi da ya ba su, tare da alkawarin za su fito tsaf domin kaɗa wa Shugaban Ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ƙuri’unsu a zaɓen 2027, domin maimaita kujerarsa, bisa la’akari da kulawa da damuwarsa gare su musamman a lokutan bukukuwa k**ar Kirsimeti da Sabuwar Shekara, idan Allah Ya kai mu.

Ayuba Jarimi
SSA Media to the DG, NPC
Wednesday 24th 2025.

Sustainable development is driven by quality service delivery. Under Hon. Dr. Baffa Babba Danagundi the NPC upholds tran...
20/12/2025

Sustainable development is driven by quality service delivery. Under Hon. Dr. Baffa Babba Danagundi the NPC upholds transparency, compliance, and efficiency in public service

A FADA A CIKA SAI JAN ZAKARA!!!Babban Daraktan Cibiyar Kula da Nagartar Ayyuka ta Ƙasa (NPC),Dr. Baffa Babba Danagundi  ...
19/12/2025

A FADA A CIKA SAI JAN ZAKARA!!!

Babban Daraktan Cibiyar Kula da Nagartar Ayyuka ta Ƙasa (NPC),
Dr. Baffa Babba Danagundi NIM,
ya sake nuna bijintarsa wajen ƙarfafa ayyukan al’umma, inda ya gwangwaje wasu ’yan Hisbah guda biyu dake aikin bayar da agaji da taimakon jama’a a tituna daban-daban na cikin birnin Kano.

Waɗanda s**a amfana da wannan karamci sun haɗa da Yusuf Ali Sharada da ke aikin bayar da hannu a titin Sharada kwanar kasuwa, da kuma Ismail Bature, wanda ke gudanar da irin wannan aiki a titin Asibitin Malam Aminu Kano.

Idan zaku iya tunawa Dr. Baffa Babba Dan’agundi ya bayyana gamsuwarsa da irin wannan sadaukarwa ta ’yan Hisbah, a wata tattaunawa ta musamman da yayi da wani ɗan jarida a lokacin da ake Danbarwar kafa Sabuwar Hisbah mai zaman kanta.

Inda ya jinjina musu bisa ƙoƙari da gudunmawar da suke bayarwa, tare da yi musu alƙawarin basu sabbin babura domin ƙara musu karfin gwaiwar gudanar da aikinsu.

yayin da yake mika sabbin babura ga waɗannan ’yan Hisbah, Muhd Albukari Mika’il wanda shine ya jagoranci bayar da baburan amamadin Dr. Baffa Babba Dan’agundin ya yaba da irin wannan abin alherin da yayi inda yace wannan bashine karo na farko ba da yake gabatar irin wannan abin arzikin ba.

Yusuf Ali Sharada da Ismail Bature sun bayyana matuƙar farin cikinsu, tare da godiya ta musamman ga Hon. Dr. Baffa Babba Dan’agundi bisa wannan gagarumin abin alheri, inda s**a tabbatar da cewa hakan zai ƙara musu ƙwazo da jajircewa wajen ci gaba da yi wa al’umma hidima.

Ayuba Jarimi
SSA Media to the DG, NPC
Friday, 19th December, 2025.

A yammacin ranar Laraba, 17 ga Disamba, 2025,Babban Daraktan Cibiyar Kula da Nagartar Ayyuka ta Ƙasa (NPC), Dr. Baffa Ba...
17/12/2025

A yammacin ranar Laraba, 17 ga Disamba, 2025,
Babban Daraktan Cibiyar Kula da Nagartar Ayyuka ta Ƙasa (NPC), Dr. Baffa Babba Danagundi NIM,
ya karɓi baƙuncin shugabannin matasan Jam’iyyar APC na shiyyar Arewa maso Yamma, ƙarƙashin jagorancin Shugaban Matasan APC na Jihar Kano, Alhaji Labaran Kura.

Ziyarar ta kasance ta musamman domin tattaunawa kan muhimman batutuwa da s**a shafi ci gaban matasan shiyyar Arewa maso Yamma, tare da duba hanyoyin ƙarfafa rawar da matasa ke takawa a harkokin jam’iyya da ci gaban ƙasa baki ɗaya.

Sanin kowa ne cewa Babban Daraktan yana aiki kafada da kafada da jam’iyya a kowane mataki, kasancewarsa tsohon Legal Adviser na Jam’iyyar ANPP, tare da kasancewarsa tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kano ta Tsakiya.

Ayuba Jarimi
SSA Media to the DG, NPC
Wednesday 17th December, 2025

16/12/2025

Bayan shiga tsakani da Hukumomi s**ayi game da Dambawar kafa Sabuwar Hisba mai zaman kanta a jihar Kano, Gwamnatin jihar Kanon ta amince zata waiwayi matsalolin Hukumar Hisba da nufin magancesu

07/12/2025

Shugaban Kwamitin Bincike da tantance Dakarun Hisbar da aka kora daga bakin aiki su kimanin 12,000 na jihar Kano Mukkadam Dr. Baffa Babba Dan'agundi NIM ,
Tare da tsohon Kwamandan Hisba na kano Asheikh Muhammad Harun Sani Ibn Sina, sun ƙaddamar da Bayar da forms ga wakilan Independent Hisba na kananan Hukumomi 44 dan rabawa yan hisbar da aka kora daga bakin aiki da kuma bawa masu sha'awar shiga Sabuwar Independent Hisbar Fisabilillah domin cikewa dan bayar da tasu gudunmawar

Shugaban Kwamitin yace nan gaba kadan tsohon Gwamnan jihar kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje zai Jagoranci ƙaddamar da Sabuwar Hisba a jihar Kano

Ayuba Jarimi
SSA MEDIA TO THE DG NPC
Sunday 7th December 2025.

Hon. Dr. Baffa Babba Dan’agundiWani Babban Darakta ne da gadonsa zai zama abin tarihi, wanda ba zaiyi k**a dana kowa ba ...
04/12/2025

Hon. Dr. Baffa Babba Dan’agundi
Wani Babban Darakta ne da gadonsa zai zama abin tarihi, wanda ba zaiyi k**a dana kowa ba a tarihin Hukumar NPC.

Duk da cewa mai ritaya ya nemi a bashi kuɗi maimakon motar ritaya da Babban Daraktan ya saba bayarwa ga duk wani Babban ma'aikaci dake ma'aikatar tasa yayi ritaya daga aiki, to shi wannan an ba shi duk biyun – cikakken kuɗin Sabuwar motar da kuma motar kacokan, kaga kenan yasamu duk biyun.

A yau ne Injiniya Clifford C. Alisigwe, ɗaya daga cikin manyan Daraktocin NPC ya kammala aikinsa a Sashen Taimakon Shawarwari da Cigaban Kasuwanci na ma'aikatar ta National Productivity Centre.

Ko da yake ya nemi a ba shi kuɗin maimakon motar ritaya, Babban Darakta ya nuna Babban abin kirki da tausayi da iya jagoranci ta hanyar ba shi kuɗin gaba ɗaya tare da sabuwar mota – wani abu da ba kasafai ake samun hakan ba.

Mun gode ƙwarai, ranka ya daɗe, bisa wannan gagarumin alheri, kulawa da kyakkyawar zuciya. Allah ya saka maka da alheri, ya ƙara maka ɗaukaka da lada bisa jajircewarka wajen tallafa wa dukkan ma’aikatan dasu ke ƙarƙashin jagorancinka.

Ayuba Jarimi
SSA MEDIA TO THE DG NPC
Thursday 4 December 2025.

RE: BAFFA BABBA DAN'AGUNDI: A beacon of Hope for youth Development.ByAminu Abba Kwaruaakwaru@gmail.com29ᵗʰ November,2025...
29/11/2025

RE: BAFFA BABBA DAN'AGUNDI: A beacon of Hope for youth Development.

By

Aminu Abba Kwaru
[email protected]
29ᵗʰ November,2025

It is important to commend the original writer my friend Adnan Mukhtar Tudunwada for his efforts, as much of what was presented about Dr. Baffa Babba Dan’agundi is accurate. However, several significant details carrying historical and professional importance were omitted, and a few linguistic clarifications are necessary.

I first met Dr. Dan’agundi in 2004, exactly 21 years ago, when I established a direct working relationship with him. At that time, he was serving as Legal Adviser of the All Nigeria Peoples Party (ANPP) under Governor Malam Ibrahim Shekarau, a pivotal role that shaped his early influence in Kano politics. Prior to this, in 2003, he served as Senior Special Assistant on Youth Affairs to Kano State Governor then and also held the position of Caretaker Chairman of Kano Municipal Local Government, a tenure still commemorated at the Municipal Secretariat.

During Senator Rabiu Musa Kwankwaso’s administration, he served as Special Adviser on Garment Cottage Industries, delivering impactful results. He later joined the Kano State House of Assembly, where he was first appointed Chief Whip, and subsequently rose to Majority Leader, an uncommon achievement for a first-term legislator.

Following the 2019General elections, he was appointed Managing Director of Kano Road and Traffic Agency (KAROTA), leading the agency for a full four years a record unmatched by his successors. During this period, he also served as Acting Managing Director of the Kano State Consumer Protection Council, fighting against counterfeit drugs and adulterated food, which attracted the NAFDAC Director-General Prof. Mojisola Christian Adeyeye to Kano (KAROTA Headquarters) for a direct visit.

However, Governor Abdullahi Umar Ganduje (Khadimul Islam) further entrusted him with multiple high-level responsibilities, including Chairman of the Task Force on Illegal Structures and Chairman of the Task Force on TDL and many more.

Although some who are distant may view him as strict or even harsh, almost like a military officer, those who work closely with him understand his integrity, discipline, and unwavering commitment to honesty. He is tireless in supporting others in health, education, and entrepreneurship, even for people he does not personally know. He does not act for show, and many of his accomplishments remain private.

Dr. Dan’agundi has also been a pivotal figure in national politics. He served as Kano State Coordinator for Asiwaju Bola Ahmed Tinubu’s Presidential Campaign, and subsequently as Coordinator of Tinubu Support Groups for the North-West Region under the APC Presidential Campaign Council. His efforts contributed to the successful election of President Tinubu in 2023.

On 13th July 2024, he was appointed Director General of the National Productivity Centre, where he continues to serve with distinction. His career reflects a rare combination of political acumen, public service, and dedication to youth development, making him a role model for young people to emulate.

All this praise is well-deserved, and anyone reading can verify it through the prizes, awards, and recognitions that DG Baffa Babba Dan’agundi has received and continues to receive from various sources, a few of which include:

Award of Excellence (Food‑safety / Consumer Protection) Nutrition Society of Nigeria (Kano Chapter) and state-level food-safety stakeholders, recognizing his efforts in combating fake, expired, and unsafe food items.

Commendation by members of former legislature “Award of Excellence” for contribution to party and state development, presented by a forum of former lawmakers under ex-Speaker Abdulazeez Garba Gafasa.

Public commendation for successful NPC budget defense and vision for productivity mandate by the Chairman of the House Committee on Labour, Employment & Productivity, federal legislature, January 2025.

Public praise by state party leadership for youth empowerment and grassroots support initiatives in 2025.

These recognitions are a testament to his remarkable achievements and sustained commitment to public service, youth development, and national progress.

Address

Kano

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when IDO posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share