05/06/2026
DAGA JIHAR BAUCHI
Jiya alhamis an gwabza kazamin rikici tsakanin fulanin daji da manoma a kauyukan Lanzai da Dosho dake karamar hukumar Darazo jihar Bauchi
A lokacin rikicin fulani sun hallaka manoma mutum biyar, rundinar 'yan sandan jihar Bauchi sun kai daukin gaggawa, imbanda haka da rayuka da dama sun salwanta
Bayan haka mutane da dama sun samu munanan raunuka, an gudanar da jana'izar wadanda s**a rasu dazu
Gaskiya fulanon daji da suke aikata ta'addanci suna neman zama annoba a yankin Arewacin Nigeria, ya kamata Gwamnati su fito da hanyoyi na magance matsalar nan
Allah Ka shiryar da fulanin daji da suke aikata ta'addanci
✍🏽