Solacebase Hausa

Solacebase Hausa Shafin jaridar SolaceBase Hausa
(1)

Yanzu-Yanzu: JAMB ta rike maki 150 a matsayin mafi karanci domin shiga jami’a
11/05/2026

Yanzu-Yanzu: JAMB ta rike maki 150 a matsayin mafi karanci domin shiga jami’a

Hukumar Shiga Jami’a da Jarrabawar Shiga Manyan Makarantun gaba da Sakandire(JAMB) a bana ma ta amince da maki 150 a matsayin mafi karancin maki na shiga jami’o’in Najeriya a zangon karatu na shekarar 2026/27. An sanar da wannan hukuncin ne a ranar Litinin a taron da hukumar ke yi na shekara-s...

Hukumar Alhazai ta Kasa na alhinin mutuwar Maniyyaciyar Najeriya a Madinah
11/05/2026

Hukumar Alhazai ta Kasa na alhinin mutuwar Maniyyaciyar Najeriya a Madinah

Shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON), Ambasada Ismail Yusuf, ya mika sakon ta’aziyya ga iyalin Malama Aishatu Muhammadu, maniyyaciya daga Jihar Adamawa, wadda ta rasu a ranar 9 ga Mayu. Sanarwar da NAHCON ta fitar a ranar Lahadi ta ce matar mai shekaru 73 ta fuskanci bugun zuciya a hanyarta d...

Shugaba Tinubu ya isa Nairobi don halartar taron Afirka
11/05/2026

Shugaba Tinubu ya isa Nairobi don halartar taron Afirka

Shugaba Bola Tinubu ya isa filin jirgin saman kasa da kasa na Jomo Kenyatta dake Nairobi Kenya, da safiyar Litinin domin halartar taron Afirka na (Africa Forward Summit) da zai mayar da hankali kan saka jari da ci gaba mai dorewa a fadin Afirka. Jirgin Shugaban ya sauka ne da misalin karfe 12:18 na....

Kwamitin Zartarwa na Kasa ba shi da hurumin dakatar da Dalhatu – Kwamitin Amintattu
11/05/2026

Kwamitin Zartarwa na Kasa ba shi da hurumin dakatar da Dalhatu – Kwamitin Amintattu

Kungiyar Tuntuba ta Arewa (ACF), ta bayyana cewa a cikin kwanaki masu zuwa za ta magance rikicin shugabanci da ya kai ga ‘yan sanda sun rufe hedkwatar kungiyar ta kasa a ranar Talata da ta gabata. A cikin wata sanarwa da Kwamitin Amintattu ya fitar kuma aka amince da ita ta hannun wasu manyan mamb...

Gwamnatin Tarayya ta sanya gwajin miyagun kwayoyi ya zama tilas ga daliban sakandare
11/05/2026

Gwamnatin Tarayya ta sanya gwajin miyagun kwayoyi ya zama tilas ga daliban sakandare

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabbin matakai masu tsauri domin yakar shan miyagun ƙwayoyi da sauran abubuwan maye a makarantun sakandare, ciki har da gwajin miyagun ƙwayoyi na tilas ga baliban da dakatarwa na dan lokaci ga daliban da s**a ci gaba da ta'ammali bayan an yi nasarar gyara su. A ka...

10/05/2026

Siyasar Daba: Wasu yan siyane ke cin moriyar abun shi yasa aka kasa yiwa tufkar hanci - Masana

Shida daga cikin ‘yan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya sun janye wa Shekarau
10/05/2026

Shida daga cikin ‘yan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya sun janye wa Shekarau

‘Yan takara shida da ke neman tikitin Sanatan Kano ta Tsakiya a jam’iyyar APC sun janye domin mara wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, baya, bayan wani taron sulhu da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a Masaukin Gwamnan Kano da ke Abuja. Da yake magana a madadin ‘yan takarar, Us...

2027: APC a shirye take ta gudanar da zaben fidda gwani idan an kasa cimma yarjejeniya – Buni  Cikakken labari a kasa:
10/05/2026

2027: APC a shirye take ta gudanar da zaben fidda gwani idan an kasa cimma yarjejeniya – Buni



Cikakken labari a kasa:

Gwamna Yusuf ya sake jaddada kudurin goyon bayan shirin (Renewed Hope Agenda) don bunkasa harkar wasanni
10/05/2026

Gwamna Yusuf ya sake jaddada kudurin goyon bayan shirin (Renewed Hope Agenda) don bunkasa harkar wasanni

Gwamna Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada kudurin gwamnatinsa na goyon bayan shirin Saabunta Fata (Renewed Hope Agenda) musamman ta hanyar habaka wasanni a matsayin wani mataki na hadin kai, zaman lafiya da cigaban kasa. Gwamnan, wanda Mataimakinsa Alhaji Murtala Sule Garo....

Gidauniyar Dahiru ta raba kayan fara kasuwanci da kudi ga matasa da mata 1,426 a Kano
09/05/2026

Gidauniyar Dahiru ta raba kayan fara kasuwanci da kudi ga matasa da mata 1,426 a Kano

Wata kungiya mai zaman kanta, (Dr. Dahiru Muhammad Hashim Foundation) a ranar Asabar ta tallafa wa mata da matasa 1,426 a Karamar Hukumar Dala ta Jihar Kano da kayan fara kasuwanci da tallafin kudi. Da yake gabatar da kayayyakin a Kano, wanda ya kafa gidauniyar, Dr. Dahiru Muhamma Hashim, ya ce wann...

Kwankwaso ya goyi bayan Matsayar NDC na baiwa yankin Kudu takarar shugaban kasa ta 2027
09/05/2026

Kwankwaso ya goyi bayan Matsayar NDC na baiwa yankin Kudu takarar shugaban kasa ta 2027

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Asabar ya goyi bayan maysayar da jam’iyyar NDC na baiwa yankin Kudu tikitin shugaban kasa a shekarar 2027, yana mai cewa matakin ya nuna tsarin rabon mulki da jajircewar jam’iyyar ga adalci. Kwankwaso ya fadi haka ne a taron kasa na jam’...

Address

Murtala Muhammad Way
Kano
234001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Solacebase Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Solacebase Hausa:

Share