Radio Kano

Radio Kano Wannan Shi ne Shafin Gidan Rediyon Kano. Za ku iya turo mana sakonnin Ra'ayoyinku da Shawarwarinku.
(5)

18/08/2025

Aslm.
"صفر ١٤٤٧ هجرة"
Yau.........................
Litinin(الإثنين) 24
ga watan Safar (صفر)
24/2/1447 Hijrah dai dai da 18/8/2025.
SADAKI:------------------
#143,437:00.
ZAKKA:-------------------
#11,475,000:00.
DIYA:-----------------------
#572,750,000:00.
Allah me girma yace:-
"ان الصلاة كانت على المؤمنين كتابا موقوتا". ( النساء ١٠٣).
"Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta".
(An-Nisaa 103).
LOKUTAN SALLAH A KANO, NIGERIA.

K.Alfajar:. 5.01. A. M.
H. Rana:. 6.15. A. M
Zuhur:.....12.31. P. M.
Asar......... 3.40. P. M.
Magrib.... 6..46.P. M.
Isha......... 8.06. P. M.
(ان شاء الله)
Allah yabamu lafiya da zaman lafiya da karuwar arziki.
Sheikh Ibrahim Falaki.

17/08/2025

Best Choice for your health!

Jaiyyar NNPP ta yi watsi da sakamakon zaben Dan Majalisar Dokoki na Ghari da Tsanyawa wanda ya bayyana jam'iyyar APC a m...
17/08/2025

Jaiyyar NNPP ta yi watsi da sakamakon zaben Dan Majalisar Dokoki na Ghari da Tsanyawa wanda ya bayyana jam'iyyar APC a matsayin wacce ta lashe zaben.

Shugaban jam'iyyar Dr. Hashim Sulaiman Dungurawa ne ya bayyana haka yayin taron manema labarai da ya kira a ofishinsa.

Yace sun ki amincewa da sakamakon zaben ne saboda yadda hukumar zabe mai zaman kanta taki bayyana sakamakon zaben a mazabun da aka Kada kuri'u wanda hakan ya bawa wasu yan siyasa damar hada baki da Hukumar zaben wanda ya kai ga soke kuri'un da aka Kada a mazabu 10 da NNPP take da rinjaye.

Yace bisa dokar zabe, kowane baturan zabe shi ke da alhakin soke duk kuri'ar da ta lalace a mazabar da ya jagoranta, ba alhaki ne na shedkwatar hukumar zabe ba.

Yace Jam'iyyar NNPP zata dauki matakan da s**a dace domin tabbatar da adalci ga al'umar Tsanyawa da Ghari da nufin tabbatar musu da abinda s**a zaba.

17/08/2025

Shugaban Jam'iyyae NNPP Dr. Hashim Sulaiman Dungurawa yana bayyana matsayarsu game da zaben cike gurbi da aka gudanar a Tsanyawa da Ghari da kuma Bagwai da Shanono

17/08/2025

Kaitsaye: Daurin Auren Ahmad Abba Yusuf

17/08/2025

Aslm.
"صفر ١٤٤٧ هجرة"
Yau.........................
Lahadi(الأحد) 23
ga watan Safar (صفر)
23/2/1447 Hijrah dai dai da 17/8/2025.
SADAKI:------------------
#143,437:00.
ZAKKA:-------------------
#11,475,000:00.
DIYA:-----------------------
#572,750,000:00.
Allah me girma yace:-
"ان الصلاة كانت على المؤمنين كتابا موقوتا". ( النساء ١٠٣).
"Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta".
(An-Nisaa 103).
LOKUTAN SALLAH A KANO, NIGERIA.

K.Alfajar:. 5.01. A. M.
H. Rana:. 6.15. A. M
Zuhur:.....12.31. P. M.
Asar......... 3.40. P. M.
Magrib.... 6..46.P. M.
Isha......... 8.06. P. M.
(ان شاء الله)
Allah yabamu lafiya da zaman lafiya da karuwar arziki.
Sheikh Ibrahim Falaki.

16/08/2025

Bayan shekaru 13, ɗaya daga cikin waɗanda s**a rabauta da motar da tsohon gwamnan Kano kuma jagoran NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bashi lokacin yana kan mulki, ya shaida mana irin alkhairin da motar ta kawo masa a cikin rayuwarsa, wanda har yanzu yana amfana daga gare ta.

16/08/2025

Aslm.
"صفر ١٤٤٧ هجرة"
Yau.........................
Assabar(السبت) 22
ga watan Safar (صفر)
22/2/1447 Hijrah dai dai da 16/8/2025.
SADAKI:------------------
#143,437:00.
ZAKKA:-------------------
#11,475,000:00.
DIYA:-----------------------
#572,750,000:00.
Allah me girma yace:-
"ان الصلاة كانت على المؤمنين كتابا موقوتا". ( النساء ١٠٣).
"Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta".
(An-Nisaa 103).
LOKUTAN SALLAH A KANO, NIGERIA.

K.Alfajar:. 5.01. A. M.
H. Rana:. 6.15. A. M
Zuhur:.....12.31. P. M.
Asar......... 3.40. P. M.
Magrib.... 6..46.P. M.
Isha......... 8.06. P. M.
(ان شاء الله)
Allah yabamu lafiya da zaman lafiya da karuwar arziki.
Sheikh Ibrahim Falaki.

Wace Kungiya ce zata Lashe gasar Premier League ta kasar Ingila?Ku bayyana mana ra'ayoyin ku
15/08/2025

Wace Kungiya ce zata Lashe gasar Premier League ta kasar Ingila?

Ku bayyana mana ra'ayoyin ku

15/08/2025

Sallar Juma'a Daga Babban Masallacin Juma'a Na Fadar Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sunusi II

A yau za'a fara buga wasannin Laliga na sabuwar kakar 2025/2026Wace Kungiya ce ku ke ganin zata Lashe gasar tsakanin Rea...
15/08/2025

A yau za'a fara buga wasannin Laliga na sabuwar kakar 2025/2026

Wace Kungiya ce ku ke ganin zata Lashe gasar tsakanin Real Madrid da Barcelona?

Ku bayyana mana ra'ayoyin ku

15/08/2025

Aslm.
"صفر ١٤٤٧ هجرة"
Yau.........................
Juma'ad(الجمعة) 21
ga watan Safar (صفر)
21/2/1447 Hijrah dai dai da 15/8/2025.
SADAKI:------------------
#143,437:00.
ZAKKA:-------------------
#11,475,000:00.
DIYA:-----------------------
#572,750,000:00.
Allah me girma yace:-
"ان الصلاة كانت على المؤمنين كتابا موقوتا". ( النساء ١٠٣).
"Lalle ne Sallah ta kasance akan Mumunai, farilla me kaiyadaddun lokuta".
(An-Nisaa 103).
LOKUTAN SALLAH A KANO, NIGERIA.

K.Alfajar:. 5.01. A. M.
H. Rana:. 6.15. A. M
Zuhur:.....12.31. P. M.
Asar......... 3.40. P. M.
Magrib.... 6..46.P. M.
Isha......... 8.06. P. M.
(ان شاء الله)
Allah yabamu lafiya da zaman lafiya da karuwar arziki.
Sheikh Ibrahim Falaki.

Address

Kano

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Radio Kano posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Radio Kano:

Share