Amintacciya

Amintacciya Amintacciya
(12)

Zaku iya aiko mana da sahihan Labarai daga ko ina a fadin Duniya, ko wani saƙo da kuke son isarwa ta wannan number 👉07012613017 ko ta Email dinmu ✉️ 👉[email protected]

Tunda bayan da Tijjani Gandu yayi waƙar Hayaniyan bana, tiri tirin bana, Matsaltsalun bana, banda mu, Har yau Kwankwasaw...
09/06/2026

Tunda bayan da Tijjani Gandu yayi waƙar Hayaniyan bana, tiri tirin bana, Matsaltsalun bana, banda mu, Har yau Kwankwasawa cikin matsala suke.

Ba su sake samun zaman nitsuwa ta watanni Uku masu kyau a jam'iyya ɗaya ba.

NNPP - Matsaltsalun Bana

ADC - Tiri - Tirin Bana

NDC - Hayaniyar Bana

Yanzu kuma ana tunanin cewar za su abka cikin Cakwalkalin cakwakiyar bana.

Daga Haj Shehu

Kasancewar Aminu Saira ne ya kirkiri labarin sabon shirin Labarina da yake ya janyo wa film din nasa bakin jini, sakamak...
08/06/2026

Kasancewar Aminu Saira ne ya kirkiri labarin sabon shirin Labarina da yake ya janyo wa film din nasa bakin jini, sakamakon nuna hausawa suna aikata T@'.

A baya sama da mutane miliyan ke kallon Labarina amma yanzu mutane 200k ne zuwa 500k

Meye Raayin ku?

Kwankwaso ko Mutuwa Yayi Acikin Makafinsa Sai Wani Yace Lissafi Ne Zai Dawo.Inji Mustapha Boka
08/06/2026

Kwankwaso ko Mutuwa Yayi Acikin Makafinsa Sai Wani Yace Lissafi Ne Zai Dawo.

Inji Mustapha Boka

Mahaifiyata kamin ta rasu ta rina ce mana tana ganin Ka'aba duk da yake cewa tana Najeriya. Inji Dr. Junaid
08/06/2026

Mahaifiyata kamin ta rasu ta rina ce mana tana ganin Ka'aba duk da yake cewa tana Najeriya.

Inji Dr. Junaid

Shin da gaske yanzu wasu matan na son yan uwansu mata fiye da son da maza ke yiwa mata ?
08/06/2026

Shin da gaske yanzu wasu matan na son yan uwansu mata fiye da son da maza ke yiwa mata ?

DA DUMI-DUMI: Rikici Ya Ɓarke Tsakanin Kwankwasiyya da Jam'iyyar NDC Kan Rabon Tikitin Takara a KanoAn samu sabon saɓani...
08/06/2026

DA DUMI-DUMI: Rikici Ya Ɓarke Tsakanin Kwankwasiyya da Jam'iyyar NDC Kan Rabon Tikitin Takara a Kano

An samu sabon saɓani tsakanin bangaren Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Jam'iyyar NDC bayan da jam'iyyar ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takarar da bangaren Kwankwasiyya ya gabatar domin takara a jihar Kano.

Rahotanni sun nuna cewa sauyin sunayen ya biyo bayan takaddamar da ta shafi yarjejeniyar rabon tikitin takara tsakanin bangaren Kwankwasiyya da shugabancin jam'iyyar. Yarjejeniyar ta tanadi cewa bangaren Kwankwasiyya zai samu kaso 60 cikin 100 na tikitin takara, yayin da bangaren jam'iyyar da aka tarar zai mallaki kaso 40 cikin 100.

A wata takarda da shugaban NDC na Kano, Hon. Hussaini Isah Mairiga, ya sanya wa hannu, jam'iyyar ta bayyana cewa ta amince da wasu sabbin sunaye domin wakiltar jam'iyyar a wasu mazabu na Majalisar Tarayya da ta Jiha. Jam'iyyar ta ce matakin ya zama dole ne domin tabbatar da aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma tun farko.

Sai dai bayanan da aka tattara sun nuna cewa bangaren Kwankwasiyya bai ba bangaren jam'iyyar damar samun kason da aka amince da shi ba, lamarin da ya haddasa rashin jituwa tsakanin ɓangarorin biyu. Wannan ne ya sa jam'iyyar ta ɗauki matakin sauya wasu daga cikin sunayen 'yan takarar da aka gabatar.

A gefe guda kuma, majiyoyi sun bayyana cewa bangaren Kwankwasiyya bai amince da matakin da NDC ta dauka ba, kuma ana zargin tawagar Sanata Kwankwaso ta fara nazarin yiwuwar ficewa daga jam'iyyar domin komawa jam'iyyar PRP tare da mabiyanta domin samun damar shiga zaɓe ba tare da wata takaddama ba.

Masu sa ido kan harkokin siyasa na ganin wannan rikici na iya sauya yanayin siyasar Kano da ma tasirin Kwankwasiyya a zabukan da ke tafe, musamman idan har bangaren Kwankwaso ya yanke shawarar ficewa daga NDC zuwa wata jam'iyya.

Me za ku ce?

Kun gane shi ?
07/06/2026

Kun gane shi ?

07/06/2026

Darajar Annabi ~ Daga bakin marigayi Malam Abubakar Pharmacy

UMMI IBRO TAYI AUREUmmi Ibro Allah Ya sanya alkairi.An sha raɗe-raɗin cewa ƴar gidan marigayi Rabilu Musa Ibro ce, amma ...
07/06/2026

UMMI IBRO TAYI AURE

Ummi Ibro Allah Ya sanya alkairi.
An sha raɗe-raɗin cewa ƴar gidan marigayi Rabilu Musa Ibro ce, amma a zahiri ba haka ba ne. Alaƙar aiki ce ta hada ta da shi, kuma yayi mata halacci, shiyasa a lokacin da ake kiranta da Ummin Ibro, ba ta hana ba ko don shi ya ji dadi. Har Allah Ya dauki ransa.
Duk da cewa Ni ne mutum na farko da na fara ba ta gudunmawar zama jaruma saboda na fahimci ta na da son Addini, har tsokanar ta na ke yi in ce mata "Mayyar Sallah" saboda Allah ne shaida ban taba ganin Ummi ta yi Sallah ba a kan lokaci ba. Kuma ta san halacci, shi ya sa na ke ce mata 'Yar halak ɗina. Ta jima ta na son yin aure, amma saboda jinyar mahaifiyarta, auren ya na ba ta barazana har kuma Allah Ya ɗauki ran Mahaifiyar, sai yanzu Allah Ya kawo lokaci.

Muna fatan Allah ya basu zaman lafiya

Daga Ali Rabiu Ali Daddy

Mun daina Video da Lemon Tsami ne saboda yan uwansa, sune s**a dauke shi a cewar su saboda har yanzu yana Comedy amma ba...
07/06/2026

Mun daina Video da Lemon Tsami ne saboda yan uwansa, sune s**a dauke shi a cewar su saboda har yanzu yana Comedy amma baiyi kudi ba

Inji Danyarabawa KD

Address

Kano

Telephone

+2347012613017

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Amintacciya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share